Yan ta'adda
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan ta'adda suka kutsa wasu kauyukan jihar Katsina biyu, sun yi barna rayuka da dukiyoyin jama'a bayan karya yarjejeniya.
Rundunar 'yan sanda a jihar Gombe sun sanar da cewa an gwabza fada da 'yan bindiga a wani yanki na Pindiga a karamar hukumar Akko. An kashe mutum 3.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan Boko Haram sun sheke fasto da mafarauta da wasu mutane biyu a yankin karamaar hukumar Biu ta jihar Borno ranar Laraba.
Dakarun Najeriya sun kai farmaki kan 'yan Boko Haram a Timbuktu Triangle, inda suka ruguza kurkukun da Boko Haram ke tsare mutane a dajin tare da kashe wasu.
Dakarun sojojin Najeriya sun shiga har dajin Sambisa sun yi wa 'yan Boko Haram ba dadi. An kashe 'yan Boko Haram da dama ciki har da manyan kwamandojisu biyu.
Amarya da kawayenta a Sokoto sun sami 'yanci bayan kwanaki 49 a hannu 'yan bindiga, bayan biyan fansa Naira miliyan 10, lamarin da ya jefa al'umma cikin tsoro.
Kwamandan rundunar Operation Hadin Kai, Manjo Janar Abdulsalam Abubakar, ya bayyana yadda taimakon Amurka ke taka rawa a yaki da 'yan ta'addan Boko Haram.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya ta kai farmaki wani muhimmin sansanin Boko Haram a dajin da suke kira Timbuktu Triangle. An samu kabarin Boko Haram.
Rahoton rundunar sojin Najeriya ya ce dan ta'adda, Bello Turji ya dimauce a cikin daji yana gudu zuwa wurare. Sojoji sun ce Turji mai kwace wani yanki ba.
Yan ta'adda
Samu kari