Yan ta'adda
Gwamnatin Najeriya ta kamma shirin sauya tunanin 'yan ta'adda 744. Sun fito daga jihohin Borno, Yobe, Kano da wasu kasashen waje kamar Kamaru da Chadi.
Ana zargin cewa 'yan ta'addar Boko Haram sun kashe sojoji 4 da farar hula 1 a garin Mussa, Borno a ranar 15 ga Afrilu, 2026, yayin da sojoji suka dakile harin.
Wani rahoton da aka samu daga hukumar kwastom ta Najeriya ya nuna cewa wasu 'yan ta'adda na shirin kai hari Abuja da jihar Neja, za su farmaki wurare.
Rundunar sojojin Najeriya ta gudanar da jana'izar Janar da dakarunta da suka rasa rayukansu a hannun tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno.
Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan 'yan bindiga da suka addabi mutane a jihar Bauchi. Sojoji sun kakkabe maboyar 'yan bindiga, ta ceto mutanen da aka sace.
Ana samun korafe-korafe yayin da ake zargin Rundunar sojin Najeriya ta kashe daruruwan fararen hula bisa kuskure a hare-haren sama da suka yi kan 'yan ta'adda.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun sake kai harin ta'addanci a jihar Borno. Tsagerun 'yan ta'addan sun hallaka wani babban soja tare da wasu sojoji yayin harin.
A labarin nan, za a ji cewa wani yaro mai shekaru 15, Tijjani ya amsa cewa da shi aka kai mummunan harin da ya kashe Birgediya Janar a jihar Borno
Yan ta'adda
Samu kari