Yan ta'adda
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, ya musanta zargin cewa yana da hannu cikin masu daukar nauyin ta'addanci. Ya ce akwai siyasa a cikin zargin.
Wani abun fashewa da ake zargin bam ne ya tarwatse da yara biyar a jihar Borno inda har yara hudu suka mutu. Rundunar 'yan sanda sun yi karin bayani.
Sabon Ministan Tsaro, Christopher Musa ya sha alwashn kawo karshen zubar da jinin yan Najeriya, yana mai alƙawarin aiki da cikin adalci da kulawa.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna wasu kauyuka a jihar Zamfara sun bayyana halin da suka shiga bayan ƴan ta'adda sun ɗora masu harajin girbi a bana.
'Yan sanda sun samu nasarar cafke wasu mutane uku da ake zargi suna daukar nauyin ayyukan ta'addanci a jihar Sokoto. An kuma kama manyan barayin babura.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi zargin cewa akwai hannun kasashen waje a matsalar tsaron Najeriya saboda yadda 'yan ta'adda ke da motoci da makamai.
A labarin nan, za a ji cewa wasu miyagun matasan ƴan ta'adda sun kashe Zamfarawa a ƙauyensu saboda an hana su satar madarar roba a wani shafi, sun yi fashi.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan maganar ministan tsaro cewa ba za a yi sulhu da 'yan bindiga ba a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce ya daina shiga daji wajen 'yan bindiga tun lokacin gwamnatin Muhammadu Buhari.
Yan ta'adda
Samu kari