Yan ta'adda
Ministan Tsaro Bello Matawalle ya kai ƙara kotu domin dakatar da kafofin yaɗa labarai daga wallafa rahotannin da ke zarginsa da alaƙa da ’yan ta’adda.
Kasar Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro na shekaru biyar domin karfafa hadin gwiwa ta horo, leken asiri, kera makamai a tsakaninsu.
Sabon kwamandan Operation Fansan Yamma, Manjo Janar Warrah Idris ya gana da gwamna Dauda Lawal a Zamfara. Ya ce za su kawo karshen 'yan bindiga a Zamfara.
Rundunar 'yan sanda a birnin tarayya Abuja ta kama wani mutum da ake zargi da cewa zai saye harsashi ya mika wa 'yan ta'adda a jihar Zamfara daga Abuja.
Manyan shugabannin addinai da gargajiya sun ce tabarbarewar tsaro a Najeriya ta koma gaban Shugaba Tinubu, suna kiran a dauki mataki cikin gaggawa.
Manya a Najeriya ciki har da tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai da tsohon minista, Abubabakar Malami da Godwin Emefiele sun musanta daukar nauyin ta'addanci.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wata kasuwa a jihar Anambra. Sun kashe mutane da dama yayin da suka bude wuta kan jama'a da dare.
Akwai kungiyoyin ta'addanci a Arewa maso Yamma, kungiyoyin jihadi a Arewa maso Gabas, da masu fafutukar kafa Biafra a Kudu. Legit ta tattaro bayan guda 8.
Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya koka cewa Najeriya na rasa shugabanni masu ɗabi’a, gaskiya da kishin ƙasa irin na marigayi Janar Hassan Katsina.
Yan ta'adda
Samu kari