Yan ta'adda
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta bayyana matukar takaici da rasuwar wasu daga cikin jaruman sojoji da suka rasu a faratawa da yan ta'adda.
Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga 45 a Danmusa, Katsina bayan gumurzu mai zafi. Daga cikin su akwai fitaccen jagoran ‘yan bindiga Kachallah Alti
'Yan daba sun kai wa Amaechi hari a Ubima tare da ƙona ofishin ADC. Tsohon ministan ya buƙaci jami'an tsaro su kamo maharan su hukunta su cikin gaggawa.
Jakadan Isra'ila ya yi gargaɗin cewa Iran na tallafa wa kungiyoyin ta'addanci a Najeriya. Isra'ila ta bayyana shirinta na tallafa wa Najeriya wajen yaƙar ta'addanci.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci a jihar Borno. Tsagerun 'yan ta'addan sun yi awon gaba da daruruwan mutane da suka hada da mata da yara.
A labarin nan, za a ji cewa yan ta'adda sun kai munanan hare-hare karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina acikin azumin nan duk da an yi yarjejeniya.
'Yan ta'adda sun kashe sojoji da fararen hula tare da sace mata 100 a Ngoshe, jihar Borno. Sanata Ndume ya kira ga daukar matakin soji cikin gaggawa yanzu.
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Tunji Disu, ya kafa kwamitin mutum bakwai domin tsara yadda za a aiwatar da tsarin ‘yan sandan jihohi a Najeriya
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci kan dakarun sojojin Najeriya. 'Yan ta'addan na Boko Haram sun kashe kwamandan sojoji yayin artabu.
Yan ta'adda
Samu kari