Yan ta'adda
Rundunar sojojin Najeriya ta yi maertani kan karyata jita-jitar da ake yadawa cewa dakarunta na nuna sassauci ga ‘yan ta’adda fiye da wadanda suka zalunta.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an yan sandan Kano sun gano wani shugaban yan ta'adda da ya kawo ziyarar Sallah karamar hukumar Bichi a jihar, an fafata.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya fadi alkawarin da Faransa ta yi wa kasar nan a kan tsaro bayan ya dawo daga kasar waje.
'Yan ta'addan Boko Haram sun tayar da wata gada mai muhimmanci a jihar Neja, lamarin da ya datse hanyoyin kasuwanci tsakanin Najeriya da jamhuriyar Benin.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akalla ‘yan bindiga 150 sun nutse bayan jirgin ruwa da ke dauke da su ya kife a yankin Sabon Gida na jihar Sokoto.
Dan ta'adda, Bello Turji ya tilasta mazauna Bargaja a jihar Sokoto tserewa bayan barazanar kisa da hare-hare masu tsanani da suka dade suna faruwa.
Tsohon hafsan sojojin kasa, Tukur Yusuf Buratai, ya bayyana cewa an san mutanen da ke daukar nauyin ta'addanci a Najeriya, kuma suna rayuwa a cikin al'umma.
A labarin nan, za a ji cewa wasu ƴan ta'adda su shida sun shiga Kibiya, inda su ga dauke Sakataren mulki na karamar hukumar kan idon iyalansa da Sallah.
Sojojin Najeriya sun sanar da kashe 'yan Boko Haram kusan 100 domin adadinsu ya kai 80 tare da kwato manyan makamai a wata gwabzawa da suka yi a Borno.
Yan ta'adda
Samu kari