Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) a Arewa ta nuna damuwa kan karuwar matsalar rashin tsaro. Ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya tashi tsaye kan matsalar.
Kungiyar hada kan 'yan Arewa ta NRG ta kai ziyara ga shugabannin Musulmai da Kiristoci na JNI da CAN domin kara fahimtar juna a Arewacin Najeriya.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wani cocin ECWA a jihar Kogi. An kashe mutum daya yayin da aka sace mutane da dama. Gwamnatin Kogi ta yi Allah wadai da kai harin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Mai girma Bola Tinubu ya bayyana matsalolin da kasar nan ke fuskanta.
Tawagar 'yan Majalisar dokokin Amurka da ta shigo Najeriya domin bincike kan kisan kiritoci ta kai ziyara jihar Benue, ta gana da gwamna Alia da malaman coci.
‘Yan bindiga sun kashe matar faston Anglican a Lilu, Ihiala, sun kona gidansa da motocin cocin yayin wani mummunan hari da ya tayar da hankula a Anambra.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya mai kare hakkin dan adam, Barista Bulama Bukarti ya shawarci tawagar Amurka kan kisan kiristoci ta ziyarci Arewa.
Rundunar 'yan sandan Oyo ta tabbatar da sace Ibukun Otesile, diyar wanda ya kafa cocin Jesus Is King Ministries. CAN ta aika sako ga jami'an tsaro.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari