![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
![Auren jinsi: Malaman Katolika sun ba gwamnatin Tinubu zabi 2 kan yarjejeniyar Samoa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/76638fcb388cb148.jpeg?v=1)
![Kasuwa ta buɗewa Fasto mai saida sabulu, turare, riga da masoron 'mu'ujiza'](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0ea7afe3f87eb4b0.jpeg?v=1)
!["Munafurci ne": Jarumar fim ta caccaki Kiristoci kan murnan auren mawaki Davido](https://cdn.legit.ng/images/360x203/920db96333dc4e72.jpeg?v=1)
![An shiga tashin hankali yayin da gobara ta kama gadan gadan a babbar cocin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6e44fb6fb0106f4a.jpeg?v=1)
![CAN ta roki Musulmai bayan Fasto ya farmaki Musulmi kan yanka ragon layya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dedc4cb075cfbacb.jpeg?v=1)
!["Mafita 1 ta rage," Babban malamin addini ya taɓo ciwon da ya fi damun ƴan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bae3907f91672813.jpeg?v=1)
Babban malamin cocin RCCG a Najeriya, Fasto Adeboye ya bayyana cewa ƴan Najeriyana cikin ƙuncin rayuwa har wasu sun fara gajiya, ya nemi kowa ya koma ga Allah.
![An yi garkuwa da babban malamin addini a Nigeria, 'yan sanda sun magantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/111c869dbb6a845e.jpeg?v=1)
Rundunar ‘yan sanda a jihar Anambra ta ce ta kaddamar da farautar wadanda suka yi garkuwa da Basil Chukwuemeka, wani babban limamin cocin Katolika a jihar.
![Abubuwa 5 da Tinubu ya kamata yayi domin kai Najeriya tudun mun tsira, in ji Primate Ayodele](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a57965d13bc5aecf.jpeg?v=1)
Babban Fasto Iliya Babatunde Ayodele ya ba da fatawa ta rauhaniyya game da abin da ya ce zai inganta tattalin arzikin Najeriya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
![Fargaba yayin da gwamnan APC ya sake garkame wuraren ibada da shakatawa 19](https://cdn.legit.ng/images/190x107/712c5aa2204a73fc.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Legas ta garkame coci-coci guda biyar da wuraren shakatawa akalla guda 19 saboda yawan damun jama'a da ƙara wanda ya sabawa dokokin ƙasa.
!["Mun ji shiru": An caccaki Faston da ya ce za a busa kaho a ranar 25 ga Afrilun 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0bbd8d897f167f06.jpeg?v=1)
Wani malamin addinin kirista ya jawo cece-kuce a Twitter bayan da ya wallafa wani bidiyo inda ya ke yin bushara da cewa za ayi tashin alkiyama 25 ga Afrilu, 2024.
![Dattawan Kiristoci sun tona asirin masu ingiza ta'addanci a Najeriya, sun kawo mafita](https://cdn.legit.ng/images/190x107/80eada41c8f3ae78.jpeg?v=1)
Yayin da ake fama da matsalar ta'addanci a Najeriya, Kungiyar Dattawan Kiristoci ta ce wasu mutane ne daga kasashen ketare ke kawo matsalar tsaro a Najeriya.
![Sallah: Kungiyar CAN ta tura sako mai kama hankali ga al'ummar Musulmai a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9d04c02ab6c3cb36.jpeg?v=1)
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta taya al'ummar Musulmai a kasar murnan bikin salla karama inda ta bukace su da su yi amfani da darussan da suka koya.
!["Ka mayar da Pam matsayin shugaban NCPC": Dattawan Arewa sun buƙaci Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4408ce5cd3046e4d.jpeg?v=1)
Dattawan Arewa sun nuna bacin rai kan yadda gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu ta tsige shugabab hukumar alhazai ta Kirista, Rabaran Yakubu Pam.
![Kiristar budurwa ta fadi nutsuwar da take samu a karatun Kur'ani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9560a73d1b7bfae9.jpeg?v=1)
Rebecca ta ce du da ita din Kirista ce tana samun nutsuwa sosai a duk lokacin da ta ji ana karatun Kur'ani. Ta kuma ce akwai abu na musamman tattare da Kur'ani
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari