
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN







Kungiyar hadin kan Yarbawa ta mika kokenta ga gwamnati a kan yunkurin wasu mutane na samar da kotun shari'ar Musulunci a jihar bisa wasu dalilansu.

Fasto Johnson Suleman ya ragargaji Bola Tinubu kan wahalar rayuwa da ake ciki a Najeriya. Faston ya bukaci 'yan Najeriya su dauki darasi a zaben 2027.

Rundunar ƴan sandan birnin Abuja ta tabbatar da kama wani mai wakokin yabon addinin kirista ɗauke da kan wata mace da aka gano cewa budurwarsa ce.

Dattawan Kiristocin Najeriya sun caccaki Tinubu kan halartar taron Larabawa da kasashen Musulunci, suna masu zargin hakan ya saba wa kundin mulki.

Fasto Adeboye ya ayyana kwanaki 100 na azumi don addu’ar zaman lafiyar duniya, hana yaƙi na uku da addu’a ga Najeriya kan dakile cin hanci da bala’o’i.

Wani malamin addini, Bishop Shina Olaribigbe ya mutu bayan wani magidanci da ke zargin soyayya tsakaninsa da matarsa ya kai masa hari da wuka a Osun.

Ana fargabar wani malamin Katolika ya kashe yaro a cocin St. Colombus yayin bikin sabuwar shekara. 'Yan sanda sun kama shi domin gudanar da bincike.

Babban malamin addini, Annabi Ojo ya hango cewa 2025 za ta kawo kwanciyar hankali ga Najeriya. Ya yi kira ga hadin kai, addu’a da fatan ci gaba ga al’umma.

Wasu Kiristoci sun gamu da iftila'i a Gombe yayin da motar shinkafa ta kwace daga hannun direba, ta kuma kutsa cikinsu lamarin ya bar mutane da raunuka.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari