Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Majalisar Amurka tana shirin dakatar da tallafin tsaro ga Najeriya muddin ba a gurfanar da mahara gaban shari'a tare da mayar da ƴan gudun hijira gidajensu ba.
Shugaban hukumar EFCC na kasa, Ola Olukoyede ya ce akwai malamai da fastoci da ke tsare a hannunsu kan laifuffukan da suka shafi zamba a kasar nan.
Hukumar yaki da rashawa watau EFCC ta tabbatar da cewa ta gudanar da bincike kan Fasto Jerry Eze bayan gano yadda yake samun kudi daga kasashen ketare.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya ba da labarin yadda yanayin rayuwa ta sa ya daina shan giya, ya ce a baya rika sha duk da shi fasto ne.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Babban limamin coci, Bishof Oyedepo ya ce mabiyan cocinsa suna da wani karfi na tunkarar dunw ata barazana, ya bukaci su daina jin tsoron masu garkuwa.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Joash Amupitan ya bayyana cewa Allah ya ba shi tabbacin zai taimaka masa tun kafin ya karbi wannan mukami da aka ba shi.
Sanata Ted Cruz ya zargi jami'an Najeriya da haɗa baki wajen kashe Kiristoci a wani taron majalisar dattawan Amurka da aka yi yau 22 ga Afrilu, 2026.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari