Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Dan Majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya bayyana cewa har yanzu ana muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya koka kan kona wata coci a Wukari kwanan nan.
Primate Elijah Ayodele, jagoran cocin INRI Evangelical Spiritual da wuya Amurka da Isra'ila su iya yin nasara a kan Iran bayan kasahe Ayatollah Khamenei.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ondo ta tabbatar da kai hari wata coci da tsakar dare, wayewar garin Laraba, mahara sun yi awon gaba da mutane shida.
Kwamitin Majalisar dokokin Amurka ya ba Shugaba Donald Trump shawarar daukar matakai kan Najeriya bayan gano muzgunawa kiristocin da ake yi a kasar
Kungiyar manyan malaman cocin Katolika ta bukaci Majalisar tarayya ta sake nazari kan dokar zabe, musamman batun tura sakamakon zabe ta na'ura a Najeriya.
Kotun jihar Enugu ta yankewa wani fasto hukuncin kisa kan laifin kashe wani dalibin jami'a. Alkalin kotun ya ce abin takaici ne malamin addini ya kashe rai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika sako ga al'ummar Musulmai da Kiristoci a Najeriya. Ya bukaci su yi amfani da lokutan ibada na azumin Ramada da Lent.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani, ya dawo da shirin daukar nauyin sauke faralin Kiristoci. An kwashe shekaru ba a yi a Kaduna.
Kungiyar Kiristocci a Najeriya CAN ta jihar Niger ta ƙara yin ƙorafi kan kudirin dokar Hisbah, ta ce zai haifar da wariya ga Kiristoci da kawo rabuwar kai a jihar.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari