
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN







Kiristoci su na neman Sakataren Gwamnati da COS a Gwamnati mai zuwa. An ce idan Bola Tinubu ya yi haka ne zai zama an yi adalci da gaskiya wajen raba kujeru.

Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna, tayi kira ga masu kaɗa kuri'a da su tabbatar sun fito ranar zabe sun zabi ƴan takarar da suke so.

Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta gargadi masu zabe da su ba cancanta fifiko yayin zabar yan takarar da za su shugabance su maimakon bin jam’iyyun siyasa.

Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta fadawa mambobinta su zabi yan takarar wadanda suka cancanta a zaben gwamnoni da yan majalisun jihohi da ke tafe a ranar 18

Wani matashi da keburan talauci ke sauka a gadon bayansa ya bukaci cocin Dunamis su dawo masa da duk sadakar da ya bayar, yace ya hakura da aljannar, baya so.

Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta karrama Gwama Masari da lambar yabo ta 'Abokin Coci' saboda kyakkyawan shugabanci da yi wa coci da kirista hidima a jihar.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari