Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Kungiyar PFN ta nuna adawarta da tsarin tikitin takara na Musulmi da Musulmi a zaben 2027, tana mai cewa Najeriya tana bukatar shugabanci mai cike da daidaito.
Gwamna Abdullahi Sule ya ce yana addu'ar Najeriya ta samu tikitin Kirista da Kirista mai nasara, yana kare tsarin APC da kuma bayyana matsayinsa kan kundin mulki.
Kungiyar OAIC ta bukaci Tinubu ya yi watsi da kudirin FRSC da ke hukunta wa'azi a motocin haya, tana cewa ya saba da 'yancin addini da kundin tsarin mulki.
Fasto Ezekiel Dachomo ya ce wasu da ake zargin 'yan ta'adda sun yi masa barazanar kashe shi bayan kashe 'yan uwansa tara a harin da aka kai jihar Filato.
Wani bincike ya tabbatar da cewa bidiyon da ake yaɗawa da ikirarin ana sayar da Kiristocin Arewacin Najeriya bayi ya yaudari jama'a, domin ba daga Najeriya yake ba.
Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Dan majalisar dokokin kasar Amurka, Riley Moore ya zargi wadanda ya kira da Fulani masu dauke da makamai da yiwa kiritoci kisan kare dangi a Najeriya.
Wata kungiyar Kiristoci a Neja ta bukaci APC da Gwamna Mohammed Bago su tsayar da Kirista a mataimakin gwamna, tana kin amincewa da tikitin Musulmi da Musulmi.
Tawagar shugabannin kiristocin Arewa sun kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan marigayiya Malama Ummulkhiri Usman Aliyu, wacce aka kashe a Marban Jos, Kaduna.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari