Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Sunday Dare ya soki shugabannin Cocin Katolika kan sukar gwamnatin Tinubu, yana zarginsu da nuna bangaranci tare da kare sauye-sauyen tattalin arzikin shugaban ƙasa.
John Cardinal Onaiyekan ya ce Bola Tinubu ya bayyana wa bishops na Cocin Katolika karara cewa bai amince da ra'ayinsu kan tattalin arziki da tsaron Najeriya ba.
Kungiyar Dattawan Kiristoci na Kasa ya bukaci Bola Tinubu ya hakura da neman wa’adi na biyu, yana mai sukar yadda gwamnatinsa ke tafiyar da Najeriya.
Mutuwar Emmanuel Abiodun Adewale Alogbo, shugaban cocin Cherubim and Seraphim Movement na duniya baki ɗaya, ta jawo saƙonnin ta'aziyya daga al'ummar Kiristoci.
APM ta zargi Bola Tinubu da yi wa limaman Katolika karya kan tattalin arziki da tsaro, tare da kalubalantarsa ya fita ya ga halin da 'yan Najeriya ke ciki.
Kungiyar NNCYA ta yabawa Tinubu, Ribadu da Janar Musa bayan yabon Trump kan yaƙi da ta'addanci, tare da kira a ƙara haɗin gwiwar tsaro da zaman lafiya.
Kungiyar PFN ta nuna adawarta da tsarin tikitin takara na Musulmi da Musulmi a zaben 2027, tana mai cewa Najeriya tana bukatar shugabanci mai cike da daidaito.
Gwamna Abdullahi Sule ya ce yana addu'ar Najeriya ta samu tikitin Kirista da Kirista mai nasara, yana kare tsarin APC da kuma bayyana matsayinsa kan kundin mulki.
Kungiyar OAIC ta bukaci Tinubu ya yi watsi da kudirin FRSC da ke hukunta wa'azi a motocin haya, tana cewa ya saba da 'yancin addini da kundin tsarin mulki.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari