Mafi karancin albashi
An tattara jerin gwamnonin Najeriya da ke biyan mafi karancin albashi fiye da na gwamnatin tarayya. An yi mamaki yadda gwamnatin Gombe za ta biya fiye da N70,000.
Gwamna Dapo Abiodun ya bayyana N77,000 a matsayin albashin ma'aikata mafi ƙaranci bayan ganawa da ƴan kwadago a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun.
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya dakatar da hadiminsa bayan ya yi ikirarin cewa ya amince zai biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya amince da biyan sabon mafi karancin albashi ga ma'aikata. Gwamnan ya amince zai biya N73,000 a matsayin albashi.
Ma'aikatan jihar Jigawa sun shiga rudani bayan an yi musu ta leko ta koma kan mafi karancin albashi. Gwamna Umar Namadi ya musanta amincewa da N70,000.
Gwamnatin jihar Gombe ta sanar da fara biyan mafi karancin albashin N70,000 yayin da ake cikin mummunan hali na tsadar rayuwa a fadin Najeriya baki daya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da fara biyan ma'aikatan jihar sabon mafi karancin albashi. Gwamna Zulum ya sa lokacin fara biya.
A wanna rahoton, za ku ji cewa gwamnatin Ahmed Ododo a jihar Kogi ta na shirin faranta wa ma'aikatanta, musamman a cikin halin tsada da hauhawar farashi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ba ma'aikatan gwamnatin jihar tabbacin ceqa zai fara biyan mafi karancin albashi na N70,000 nan ba da jimawa ba.
Mafi karancin albashi
Samu kari