Mafi karancin albashi
Bayan tsawon lokaci ana tattaunawa da kace-nace kan batun sabon mafi ƙarancin albashi, watakila Bola Tinubu ya miƙa kudirin ga majalisar tarayya a makon gobe.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yaƙinin cewa daga nan zuwa mako mai zuwa za a kawo karshen ja-in-ja kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi 'yan kwadago su amince a biya N62,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi. Sai dai ma'aikatan sun dage kan N250,000.
'Yan kwadago sun yi magana bayan sun gana da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. Sun dage cewa sai an biya N250,000 matsayin mafi karancin albashi.
Yayin da kungiyoyin ƙwadago su ka dage cewa lallai sai gwamnatin tarayya ta yi ƙari mai gwaɓi kan albashin ma'aikata, shugaban zai gana da kungiyoyi.
Hadakar kungiyar kwadago a Najeriya ta kafe kan N250,000 a matsayin mafi karancin albashin ma'aikata, inda su ka ce ana tattaunawa da gwamnatin tarayya.
Biyo bayan koken jama'ar Liberia kan matsin tattalin arziki, shugaban kasar, Joseph Boakai ya ragewa kansa albashi saboda matsin da yan kasar ke fuskanta.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta bayyana cewa karin albashi da gwamnatin tarayya ke kokarin yi zai iya kawo tasgaro da rushewar wasu jihohi a Najeriya.
Ma'ajiyin kungiyar kwadago ta ƙasa ta roki Bola Ahmed Tinubu ya zauna da ƴan kwadago su yi amfani da alkaluman NBS wajen yanke sabon mafi ƙarancin albashi.
Mafi karancin albashi
Samu kari