
Mafi karancin albashi







Shugaban ƙungiyar kwadago TUC, Festus Osifo, ya bayyana abinda Ministan Kwadago, Simon Lalong, ya gaya musu game da batin mafi karancin albashin ma'aikata.

Hukumar da ke da ke da alhakin yanke albashin ma'aikata da ƴan siyasa a Najeriya, RMAFC ta bayyana albashin da Shugaba Tinubu yake samu a kowane wata.

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya dawo kan ma’aikatan gwamnati, akwa yiwuwar ya nemi a rage adadinsu. 1% zuwa 2% na adadin al’umma su na cinye duka kudin shiga

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin inganta albashin alkalai a Najeriya don dakile cin hanci da rashawa da ya yi katutu a bangaren shari'ar kasar.

Kudin da aka rabawa ‘yan majalisa da za su tafi hutu ya jawo ana ta suka ganin yadda abin ya fito fili, an fahimci doka ta san da kudin, an saba biya a duk hutu

CBN ya rika biyan alawus na fiye da N100bn ga ma’aikata a kasar da ake karbar albashin N38, 000. Ma’aikata sun lakume alawus da bashin Biliyoyi daga 2016-22

Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Ajuri Ngelale, ya bayyana mafi ƙaranci FG zata nunka mafi ƙarancin albashin da ma'akata suke ƙarba a halin yanzu a Najeriya.

Shugabannin NLC da TUC sun yi zama da Bola Ahmed Tinubu a fadar Aso Rock Villa, Tinubu ya nemi ya kebe a bayan labule da shugabannin kungiyoyin ma’aikatan.

Hukumar kwadago ta Najeriya (NLC), ta bayyana cewa ta na bukatar a kara mafi karancin albashin ma'aikata zuwa 200k, sannan a sauko da farashin litar man fetur.
Mafi karancin albashi
Samu kari