Mafi karancin albashi
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Kungiyoyin NLC da TUC sun sanar da shirin fara tattaunawa da gwamnatin tarayya kan sabon mafi karancin albashi, saboda hauhawar farashi da ta yi wa ma’aikata katutu.
Kungiyar m'aikatan gwamnatin tarayya ta ce N100,000 ba ta dace da halin matsin tattalin arzikin da ma'aikata ke ciki ba, ta bai wa Shugaba Tinubu wa'adi.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi fatali da tayin N100,000 a matsayin mafi karancin albashin ma'aikata da gwamnoni suka yi, ta ce N1m ne ya dace da halin da ake ciki.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N100,000 domin inganta rayuwar ma'aikata.
Cikakken bayani kan mafi karancin albashi da kowace jiha a Najeriya ke biyan ma'aikata zuwa watan Afrilun 2026, inda jihar Imo ke kan gaba da albashin N104,000.
A labarin nan, za a ji ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun shirya fara zama da gwamnati domin a gaggauta cimma sabon mafi ƙarancin albashi ba tare ds bata lokaci ba.
Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya ce albashin Naira miliyan daya ba shi da amfani muddin Naira ba ta da daraja, inda ya bukaci gwamnati ta magance hauhawar farashin kaya.
An shiga farin ciki da Gwamna Inuwa Yahaya ya amince da biyan cikakken sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan ƙananan hukumomin Gombe tun daga watan Mayu 2026.
Mafi karancin albashi
Samu kari