Mafi karancin albashi
A labarin nan za a ji cewa hukumar Tattara Kudin Shiga, Raba Kasafi da Kula da Albashi (RMAFC) ta dauki turbar karin albashi ga masu rike da mukaman gwamnati.
Shugaban ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Femi Gbajabiamila, ya ce gwamnatin tarayya na shirin sake duba mafi ƙarancin albashin N70,000 saboda tsadar rayuwa.
Kungiyar ma'aikata ta JNPSNC ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta yi wa ma'aikata karin albashi da kashi 40 saboda N70,000 ba ta wadatar da su.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Kungiyoyin NLC da TUC sun sanar da shirin fara tattaunawa da gwamnatin tarayya kan sabon mafi karancin albashi, saboda hauhawar farashi da ta yi wa ma’aikata katutu.
Kungiyar m'aikatan gwamnatin tarayya ta ce N100,000 ba ta dace da halin matsin tattalin arzikin da ma'aikata ke ciki ba, ta bai wa Shugaba Tinubu wa'adi.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi fatali da tayin N100,000 a matsayin mafi karancin albashin ma'aikata da gwamnoni suka yi, ta ce N1m ne ya dace da halin da ake ciki.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N100,000 domin inganta rayuwar ma'aikata.
Cikakken bayani kan mafi karancin albashi da kowace jiha a Najeriya ke biyan ma'aikata zuwa watan Afrilun 2026, inda jihar Imo ke kan gaba da albashin N104,000.
Mafi karancin albashi
Samu kari