Peter Obi
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya ce Peter Obi ne ya aamu nasara a zaben shugaban kasa na 2023 amma Bola Tinubu ya murde masa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jigo a jam'iyyar PDP, Malam Ibrahim Shekarau, ya sake jaddada matsayarsa kan hadakar neman kifar da Shugaba Tinubu a 2027.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta fara tattaunawa a cikin gida kan wanda ya dace ta tsaƴar takara domin gwabzawa da shugaba Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
Bayan kalaman Peter Obi game da wa'adin mulki, Gwamna Abdullahi Sule ya gargae shi cewa matsin lamba na siyasa na iya hana cika alkawarin wa’adin mulki daya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi kira ga 'yan adawa da su zama tsintsiya madaurinki daya don kwace mulki a hannun APC.
Peter Obi ya ba da N15m ga kwalejin jinya da makarantar islamiyya a Bauchi, yana yabawa rawar malaman jinya tare da alkawarin tallafa musu a fadin kasa.
Tsohon shugaban ƙasa, Goidluck Jonathan ya nemi Peter Obi ya haƙura ya janye masa takara, ana zargin ya yi masa tayin kujerar minista idan aka yi nasara.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya roki tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya dawo gidansa da asali watau jam'iyyar PD0 kafin 2027.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa jam'iyyar ADC ta 'yan hadaka tana cike da mutane masu gaggawa. Ya bukaci su tsaya su yi shiri.
Peter Obi
Samu kari