Peter Obi
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce Najeriya ba za ta yafewa Peter Obi ko manta da goyon bayan Donald Trump ya kawo farmaki Najeriya ba.
Jam'iyyar ADC ta sake samun kanta a cikin wani rikici. Tsagin jam'iyyar ya zargi Atiku Abubakar, Peter Obi da sauran 'yan hadaka da yunkurin kwace jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar APGA ta yi kane-kane a siyarsar jihar Anambra, inda daga kan Peter Obi zuwa Charles Soludo, ta kwashe shekaru 20 a mulki.
Peter Obi ya ce manufarsa ita ce taimakawa ilimi da lafiya; inda ya ba da kyautar N15m ga makarantar jinya, ya kuma ce zai sake gina makarantar da gobara ta kone.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi ya bukaci Najeriya da Amurka su zauna su tattauna domin hada kai wajen kawo karshen ta'addanci a kasar nan.
Peter Obi ya yi Allah wadai da cewa an kashe kudin da FIFA ta bayar wajen gina filin wasan jihar Kebbi a kan Naira biliyan 1.75. Ya ce rashawa ta yi yawa a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce NNPP a shirye take ta yi haɗin gwiwa da jam’iyyun siyasa ko manyan ‘yan takara, ciki har da APC, kafin zaɓen 2027.
Jam'iyyar LP mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa Peter Obi zai iya kifar da Shugaba Bola Tinubu cikin sauki a zaben 2027, idan Atiku Abubakar ya goya masa baya.
Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ya karyata jita-jitar da ke yaduwa cewa Atiku Abubakar, na shirin karɓe tikitin a ADC.
Peter Obi
Samu kari