Peter Obi
Dan takarar shugaban kasa a LP a 2023, Peter Obi ya ziyarci tsohon ministan Buhari, Chris Ngige bayan 'yan ta'adda sun kai masa hari sun kashe wata mata.
Gwamnatin jihar Abia ta rufe ofishin yakin neman zaben 'Renewed Hope Partners 'na Shugaba Tinubu a Umuahia, inda jami’in hukumar ya ce ba a basu sanarwa ba.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce Najeriya ba za ta yafewa Peter Obi ko manta da goyon bayan Donald Trump ya kawo farmaki Najeriya ba.
Jam'iyyar ADC ta sake samun kanta a cikin wani rikici. Tsagin jam'iyyar ya zargi Atiku Abubakar, Peter Obi da sauran 'yan hadaka da yunkurin kwace jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar APGA ta yi kane-kane a siyarsar jihar Anambra, inda daga kan Peter Obi zuwa Charles Soludo, ta kwashe shekaru 20 a mulki.
Peter Obi ya ce manufarsa ita ce taimakawa ilimi da lafiya; inda ya ba da kyautar N15m ga makarantar jinya, ya kuma ce zai sake gina makarantar da gobara ta kone.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi ya bukaci Najeriya da Amurka su zauna su tattauna domin hada kai wajen kawo karshen ta'addanci a kasar nan.
Peter Obi ya yi Allah wadai da cewa an kashe kudin da FIFA ta bayar wajen gina filin wasan jihar Kebbi a kan Naira biliyan 1.75. Ya ce rashawa ta yi yawa a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce NNPP a shirye take ta yi haɗin gwiwa da jam’iyyun siyasa ko manyan ‘yan takara, ciki har da APC, kafin zaɓen 2027.
Peter Obi
Samu kari