Peter Obi
A labarin nan, za a ji cewa Laolu Akande, hadimin tsohon Shugaban kasa ya bayar da shawara ga ADC game da tsayar da takara a babban zaben 2027 mai zuwa.
Majalisar dattawa ta tabbatar da sauya shekar sanatoci taara daga jam'iyyun PDP, LP da AFGA zuwa ADC, daga cikinsu akwai wasu daga Kaduna da Adamawa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, ya yi magana kan matsalar talauci a Najeriya. Ya bayyana cewa yan Najeriya ne suka zabi su jefa kasar nan cikin talauci.
Manyan jagororin jam'iyyun hamayya a Najeriya sun bukaci Majalisar tarayya ta fara shirin sake gyara dokar zabe ta 2026, sun ce ba au yarda da wanda aka yi ba.
Babban jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, John Odigie-Oyegun, ya yi karin haske kan harin da aka kai wa Peter Obi. Ya bayyana cewa an raunata mutane.
Peter Obi da jiga-jigan ADC sun tsallake yunƙurin kisan gilla a Benin, Jihar Edo yau 24 ga Fabrairu, 2026. Mahara sun buɗe wuta a gidan Odigie-Oyegun.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
Hadimin tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, Yunusa Tanko, ya yi magana kan yiwuwar ubangidansa zai fada komar EFCC, DSS.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya yi magana kan fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC. Amaechi ya ba jam'iyyar ADC shawara.
Peter Obi
Samu kari