
London







Kasar Turai ta Scotland ta yi sabon Firayinminista, wanda yake Musulmi na farko da ya taba rike wannan babban mukami a kasar da ke nahiyar Turawan Yammaci.

Mai magana da yawun zababben shugaban kasa, Tunde Tahman ya bayyana kasashe da kuma dalilan da suka sa Bola Ahmed Tinubu ya yi tafiya zuwa kasar waje jiya.

'Yan sanda sun ci tarar Firaministan Burtaniya bisa laifin tuka mota ba tare da sanya bel ba. An bayyana yadda lamarin ya faru da kuma tanadin doka kan wannan.

A kasashen turai, an ce malaman makaranta za su hsiga yajin aiki saboda an gagara kara musu albashi duk kuwa da cewa kasashen biyu suna da kudin da ake bukata.

Jaridar Vangaurd Ta Rawaito Cewa Tsohon shugaban yakin neman zaben Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam'iyyar LP, Doyin ya sake shuga hannun jami'an tsaron Nigeria

Yayin da ake ci gaba da wasannin World Cup, mata a kasar Ingila sun ce kallon kwallon ya fi dadi a Qatar, domin kuwa babu mazan da suka sha barasa suke barna.

Addinin Islama na ci gaba da karbuwa a kasashen Turai, adadin Musulmai ya kara yawa a kasar Ingila. Rahoto ya bayyana adadin addinai da ke kasar da kuma kabilu.

A yau 24 ga watan Oktoba ne labarai suka mamaye kafafen yada labarai na duniya kan cewa, kasar Burtaniya ta yi sabon Firainminista, bayan da Truss ta ajiye

Gwamnatin Amurka da Burtaniya sun gargadi 'ya'yan kasashensu mazauna Najeriya da su kula, akwai yiwuwar samun hare-hare a Najeriya, musamman a birnin Abuja.
London
Samu kari