Katsina
'Yan bindiga sun kashe mutum 50 a Katsina da Kwara; mutum 20 sun mutu a Faskari, 10 kuma a Kaiama. An kona gidaje da motoci a hare-haren da aka kai makon nan.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi tsokaci kan batun sake zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce bayyana amfanin da za a samu.
A labarin nan, za a ji cewa APC mai mulkin Najeriya ta shirya fara tunkarar babban taronta da ke karatowa, inda aka naɗa aƙalla mutum 73 su kammala shirye-shirye.
Babban alkalin jihar Katsina ya yi tsokaci kan batun sakin wasu daga cikin 'yan bindigan da aka tsare. Ya bayyana cewa gwamnati ta nemi shawara ta fuskar shari'a.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin APC da ƴan kwamitin majalisar gudanarwa sun saka labule a kan batun babban taron jam'iyya na ƙasa da zabuka daga ƙasa har sama.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an 'yan sanda kwanton bauna a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka 'yan sanda tare da raunata wasu.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan ta'adda suka kutsa wasu kauyukan jihar Katsina biyu, sun yi barna rayuka da dukiyoyin jama'a bayan karya yarjejeniya.
Minista Hannatu Musawa ta tuna tsohon mijinta, Abdul Samad Rabiu, a matsayin "muhimmin bangare" na rayuwarta, ta jaddada soyayya da girmamawa duk da rabuwar aurensa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. Tsagerun 'yan bindigan sun kashe jami'an tsaro na 'yan sa-kai a wani artabu.
Katsina
Samu kari