Kashim Shettima
Rahoto ya ce ana matsawa shugaban kasa Bola Tinubu lamba da ya maye Kashim Shettima da mataimaki Kirista a zaben 2027. An ambaci sunan Kiristoci uku.
A labarin nan, za a ji cewa Rt. Hon Femi Gbajabiamila ya bayyana yadda Hadiza Usman ta shiga daga ciki amma ba ta sanar masa kafin lokacin bikin ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta za ta kashe sama da N1bn domin a yi gyare-gyaren gidajen Shugaba Bola Tinubu da Mataimakinsa, Kashim Shettima.
Gwamnatin tarayya ta ware kudade a kasafin kudin shekarar 2026 don tafiye-tafiyen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ba Adam A. Zango kyautar mota inda mawakin ya bayyana farin ciki da godiya, yana rokon lafiya da nasara ga sanatan.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya ja kunnen 'yan adawa kan fafatawa da Mai girma Bola Tinubu a zaben 2027. Ya fadi kuskuren da za su yi.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
A labarin nan, za a ji cewa Hakeem Baba Ahmed ya kara nanata kiransa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan hakura da neman takara a kakar zabe mai zuwa.
Kashim Shettima
Samu kari