Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
A labarin nan za a ji dan takarar Majalisar Wakilai ta Tarayya a karkashin jam’iyyar NDC a jihar Delta, Julius Akbovoka ya ce yana jiran tsammanin sakamakon zabe.
Gwamnan Imo, Hope Uzodimma ya bukaci mambobin APC a Imo su haɗa kai bayan zaɓen fidda gwani, yana mai jaddada fifita muradun jam’iyya sama da na kai.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da bincike kan takaddamar da ta biyo bayan hotunan bayanan dan takara da hadimin ministan Abuja ya wallafa.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya umarci yin bincike kan yadda matar tsohon sanata Ishaku Abbo ta rika shiga wuraren da aka haramta a filin jirgi.
Hon. Kingsley Chinda ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban marasa rinjaye a Majalisar wakilai ta 10, ya kuma sanar da ficewarsa daga PDP zuwa APC.
Yan majalisar wakilai shida masu biyayya gare Seyi Makinde sun fice daga PDP zuwa APM domin tunkarar zaɓen 2027, sun bayyana dalilin matakin da rikicin cikin gida.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori, ya ce zai zama rashin adalci ga al’ummar Delta su kada kuri’ar kin goyon bayan Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya jaddada goyon bayan al'ummarsa ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce ba za su ki zabensa ba saboda surukinsu ne.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon sakataren gwamanti a kasar nan, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa zai yi wahala a iya taruwa wajen kayar da Bola Tinubu a 2027.
Siyasa
Samu kari