Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Ministan Makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya mika takardar murabus daga mukaminsa domin maida hankali kan burinsa na zama gwamna a jihar Oyo.
Sanatan ADC ya zama sabon mai tsawatarwa na bangaren marasa rinjaye a Majalisar dattawa bayan ta kwace matsayin PDP a bangaren yan hamayya a Majalisa.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Jam'iyyar ADC ta samu karuwa bayan wasu 'yan majalisar wakilai daga jihar Kano sun sauya sheka zuwa cikinta. 'Yan majalisar sun sauya sheka ne daga NNPP.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Wani na kusa da ministan makamashi, Bayo Adelabu ya sanar da cewa ya shirya ajiye aiki domin shiga neman gwamnan jihar Oyo a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa Murtala Sule Garo 'Commander' a matsayin Mataimakin Gwamnan Kano a yau 22 ga Afrilu, 2026, domin ƙarfafa gwamnatinsa.
An sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa sakamakon rashin lafiya da kuma gazawar fannin gidaje a wani gagarumin sauyin gwamnati a ranar 21 ga Afrilu, 2026.
Siyasa
Samu kari