NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar ya nemi al'ummar Osun su zaɓi Najeem Salaam na ADC, yana cewa mafi kyawun ‘yan Najeriya suna cikin jam'iyyar.
Ana matsa wa tsohon Gwamnan Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje, ya fice daga APC zuwa PDP domin ya taimaka wa Ali Isa Pantami a zaɓen shekarar 2027.
Tsohon Ministan Muhalli Mohammed Hassan Abdullahi ya kalubalanci sakamakon zaɓen fidda gwani na ADC a Nasarawa, inda kotu ta sanya ranar 29 ga Satumba.
Ƙungiyar G-100 ta shirya taron haɗin kan jam’iyyun adawa a Abuja ranar 18 ga Agusta 2026 domin ƙarfafa haɗin gwiwa gabanin zaɓen 2027 da ke tafe.
Za a ji cewa Malam Bashir Ahmad ya kalubalanci batun samun kuria 16 a zaben 2022, yana mai cewa magudi aka yi, kuma zai bayyana gaskiya a lokacin da ya dace.
Kwamitin kamfen na Imole ya zargi jam'iyyar APC da ƙoƙarin matsa wa INEC lamba domin rufe rumfunan zaɓe da wuri a wasu sassan Osun yayin zaɓen gwamna.
Shugabannin al’ummar Arewa da ke zaune a jihar Anambra sun karyata zargin cewa Peter Obi ya nuna musu wariya ko ya rushe masallaci a lokacin mulkinsa.
Mambobin jam'iyyar NDC da ke fushi sun yi watsi da kwamitin sasanta mambobi na Pat Utomi da Buba Galadima, suna cewa yaudara ne ba tare da adalci ba.
Ɗan takarar gwamnan Kano na jam'iyyar ADC, Ibrahim Alamin Little, ya ce zai kayar da Gwamna Abba Yusuf a 2027 tare da kawo sauye-sauye a jihar Kano.
Siyasa
Samu kari