An gudanar da taron tsaro a Abuja, inda ministan tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana rawar da sojojin Amurka za su yi a Najeriya bayan sauke su a Bauchi.
An gudanar da taron tsaro a Abuja, inda ministan tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana rawar da sojojin Amurka za su yi a Najeriya bayan sauke su a Bauchi.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana shirin jam'iyyar kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Akwai wasu sanatocin da za su nemi fitowa takarar gwamnan a jihohinsu. Wadannan sanatocin za su nemi ajiye aikinsu a majalisa don takarar gwamna.
A labarin nan, za a ji cewa an samu magoya baya da yan adawa sun yi zanga-zanga a hukumar EFCC bayan Nasir El-Rufa'i ya kai kansa domin amsa gayyata.
Gwamnonin jam'iyyar APC sun fara nuna alamar goyon bayan gwamna Hope Uzodimma zama shugaban majalisar dattawa bayan zaben 2027. Ana fatan zai nemi sanata.
Ana hasashen Sheikh Isa Pantami na zawarcin kujerar gwamnan Gombe a 2026. Legit Hausa ta yi nazari kan wasu abubuwa 3 da suka jawo Pantami ya fuskanci sukar jama'a.
Sanatoci biyu da mambobin Majalisar wakilai uku da suka bar PDP a kwanakin baya sun kara tabbatar da shiga APC mau mulki, an karbe du a wani gangami.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya tabbatar da goyon baya ga Tinubu da Abba Kabir Yusuf a zaben 2027 tare da raba motoci da babura.
A shekarar 2003, hukumar zabe ta INEC ta sauya ranar zaben gwamna da majalisar jiha bayan korafin Fastocin darikar Katolika kan karo da bikin Easter.
Jam'iyyar APC ta yi gargadi kan lalata allunan tallata shugaba Bola Tinubu da wasu 'yan siyasa a jihar Zamfara. APC ta ce ba za ta lamunci haka ba a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ba shi da tsaurin addinin da har zai kai sunansa Amurka.
Siyasa
Samu kari