Wasu ‘yan daba sun kai hari kan ayarin motocin Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, bayan ziyararsa fadar Ataoja na Osogbo, lamarin da ya jawo musayar harbe-harbe.
Wasu ‘yan daba sun kai hari kan ayarin motocin Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, bayan ziyararsa fadar Ataoja na Osogbo, lamarin da ya jawo musayar harbe-harbe.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Atiku Abubakar ya garzaya kotu yana kalubalantar cancantar Bola Tinubu na takarar shugaban kasa a 2027, bisa zargin amfani da takardar NYSC mai suna daban.
A labarin nan za a ji cewa yan takarar gwamna a PDP da APM sun kara wa Ademola Adeleke karfi inda suka hakura da neman kujerar gwamnan jihar na gobe.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APM kuma gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bukaci 'yan adawa su dunkule waje guda don tunkarar zaben 2027.
APC ta zargi an kashe ɗan ƙanwar Daraktan Yaƙin Neman Zaɓenta a Osun, yayin da jam’iyyar ta buƙaci ’yan sanda su binciki lamarin gabanin zaɓen gwamna.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar PDP ta lissafo abubuwan cikas da tsagwaron kudin tallan dan siyasa da gwamnatin jihar Kogi ta yankawa yan takara.
Kungiyar matasan Arewa ta soki Kwankwaso kan kalamansa game da Sheikh Sani Yahaya Jingir, tare da bayyana goyon bayanta ga tikitin Tinubu da Shettima a 2027.
Gwamna Seyi Makinde ya zaɓi tsohon Darakta-Janar na DSS, Lawal Daura, a matsayin abokin takararsa na jam'iyyar APM a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta sanya sunayen mutum 28 da za su mata takarar gwamna a zaben 2027 a shafin hukumar INEC. Jihar Enugu ne kawai babu dan takarar ADC.
Dan Kwankwasiyya, Kabiru Adamu Abdullahi, tsohon aminin Kwankwaso, ya fice daga NDC zuwa APC, yana mai cewa zai goyi bayan Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Siyasa
Samu kari