Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
A labarin nan, za a ji NNPP ta yi zargin har yanzu Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso yana ci gaba da juya wani sashe na cikinta bayan ya bar ƴan Kwankwasiyya a cikinta.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Henry Seriake Dickson ya zauna da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da sauran jagororin Kwankwasiyya a kan rikicin Kano.
Jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu ya bayyana cewa Peter Obi ya taba kin amincewa da shawararsa ta hada kai da Atiku, yana mai cewa ya fi shi farin jini a siyasa.
Kakakin kungiyar ACF, Farfesa Tukur Mohammed-Baba, ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rasa gagarumin goyon bayan Arewa tun bayan zaɓen 2023.
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan sabanin da ake samu tsakanin 'yan Kwankwasiyya da mutanen Atiku Abubakar a kafar sadarwa.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, na tattaunawa domin komawa jam'iyyar ADC. Nasiru Gawuna na son samun tikitin takara.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa yana cikin jam'iyyar NDC tare da Peter Obi, Nasiru Gawuna da Aminu Abdulsalam Gwarzo. Ya ce za su yi aiki tare a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin manyan 'yan jam'iyyar APC a Kano, Fa'izu Alfindiki ya ce lokaci ya yi da Sanat Rabiu Musa Kwankwaso zai bar NDC.
Siyasa
Samu kari