Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Jagoran jam'iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson , ya nuna cewa ba su karvi ko sisin kwabo ba kafin mika tikitin takara ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sauye-sauyen a mukamanasu ba gwamna Abba Kabir Yusuf shawarwari, inda aka ɗaga likkafar wasu tare da yin sababbin nade-nade.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya roƙi shugabannin APC su yi adalci wajen fitar da jerin 'yan takarar ƙarshe domin kwantar da hankalin 'yan majalisa.
Bello Matawalle ya bayyana kwarin gwiwa cewa Shugaba Tinubu zai samu karin kuri’un Arewa a 2027 musamman a Arewa maso Yamma saboda tsaro ci gaba.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa suna da karfin da ake bukata wajen samun nasara a kowane irin zabe a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Henry Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar na kokari sosai duk da kalubalen da aka gani a zaben fitar da gwani.
Wata kungiyar Dattawan Kabilar Igbo ta bayyana goyon bayanta ga tikitin takarar Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na jam'iyyar NDC gabanin zaben 2027.
Jagoran NDC na kasa, Sanata Dickson ya bayyana cewa babu wanda ya fi shi cancantar zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar, ya gargadi Obidient da Kwankwasiyya.
Hukumar INEC a jihar Kebbi ta bayyana cewa APC da LP ne kadai jam'iyyun da suka cika sharuddan shiga zaben cike gurbi na majalisar dokoki a Zuru.
Siyasa
Samu kari