Daraktan UNIMEDTH, Farfesa Michael Gbala, ya yi gargadin cewa jabun magunguna na iya kashe mutane fiye da ’yan bindiga, tare da kira da a ƙara sa ido kan ingancinsu.
Daraktan UNIMEDTH, Farfesa Michael Gbala, ya yi gargadin cewa jabun magunguna na iya kashe mutane fiye da ’yan bindiga, tare da kira da a ƙara sa ido kan ingancinsu.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Atiku Abubakar ya taya Ademola Adeleke murnar sake lashe zaɓen gwamnan Osun, bayan INEC ta bayyana shi a matsayin wanda ya samu nasara da ƙuri’u 511,067.
Gwamna Ademola Adeleke na Accord ya lashe kananan hukumomi 19 a zaben jihar Osun, yayin da Bola Oyebamiji na APC ya samu nasara a kananan hukumomi 11.
Jigon Accord, Pelumi Olajengbesi, ya ce Tinubu ya taya Adeleke murnar nasarar zaben Osun kafin sanar da sakamakon, yana yaba wa shugaban kasar kan rashin tsoma baki.
Kwamitin kamfen Gwamna Adeleke ya zargi Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) da shirya ayyana zaɓen gwamnan jihar Osun a matssyin wanda bai kammalu ba.
Sakamakon zaben gwamnan Osun na yau Asabar ya fara fitowa daga rumfunan zabe bayan kammala kada kuri'u, tuni dai malaman zabe na INEC suka fara kidaya kuri'u.
Mawaki Davido ya ce Ademola Adeleke na kan gaba a zaben Osun, ya kuma bukaci al’umma su kasance cikin taka-tsantsan yayin da ake tattara sakamakon zaben.
APC ta yi nasara a rumfar Kayode Adereti da tazarar ƙuri’u shida, yayin da ta doke Accord da gagarumar tazara a rumfar Rauf Aregbesola a jihar Osun.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan kasar nan reshen jihar Bauchi ta sanar da jama'a shirye-shiryen da ake yi game da zaben kananan hukumomi.
Hukumar INEC ta wallafa sakamakon rumfunan zaɓe 1,011 cikin 3,763 na zaɓen gwamnan Osun a shafin IReV, wanda ya kai kashi 26.87 cikin 100 kawo yanzu.
Siyasa
Samu kari