Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi magana kan batun yin kawance da jam'iyyun adawa domin kawar da Shugaba Tinubu. Jam'iyyar ta ce tana cikin kawancen.
Jam'iyyar NNPP mai kayan daɗi ta musanta zargin da wasu ƙungiyoyi suka yi cewa yan Kwankwasiya sun tsara mamaye kotun koli da ofisoshin jakadanci.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, ya tabbatarwa sabbin shugabannin kananan hukumomin da ya naɗa cewa zai tsige duk wanda ba ya zama a yankinsa.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Allied Peoples Movement (APM) a zaben gwamnan jihar Kogi ya amince da nasarar Ahmed Usman Ododo na jam'iyyar APC a zaben gwamna.
Dan majalisar wakilai ta tarayya, Abdulmumin Jibrin, ya yi watsi da rahotannin cewa jam’iyyar NNPP na tattaunawa da PDP da sauran jam’iyyu don yin maja.
Mamban majalisar tarayya daga jihar Kano, Abdulmumini Jibrin Kofa, ya jaddada matsayar NNPP cewa kofarta a buɗe take ta haɗa kai da sauran jam'iyyu kamar APC.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Kogi ta amince Ahmed Usman Ododo na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) shi ne ya lashe zabeɓ gwamnan Kogi.
Sanata Abdulrahman Kawu Sumaila ya yi maganar damar Abba Gida Gida a shari’ar zaben Gwamna Kano a kotun koli, Sanatan ya ce APC na harin jihar Kano ne a 2027.
Jam’iyyar SDP ta magantu kan rade-radin cewa ta hada kai da wasu jam’iyyun adawa don kawo cikas ga gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Juma'a, 8 ga Disamba.
Siyasa
Samu kari