Jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari a Dutsen Ololokwe da ke Kenya, inda mutane shida da ke cikinsa suka rasa rayukansu. An fara bincike kan lamarin.
Jirgin sama mai saukar ungulu ya yi hatsari a Dutsen Ololokwe da ke Kenya, inda mutane shida da ke cikinsa suka rasa rayukansu. An fara bincike kan lamarin.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar gwamnan jihar Kano, Kwamred Aminu Abdussalam Gwarzi ya bayyana irin nasarar da za a samu a kan gwamnatin Abba.
Ƴan siyasan da zuri'ar Adeleke ta haifar a tarihin Najeriya shi ne abin da rahoton nan ya kawo. Kafin yanzu, mahaifin gwamna mai-ci da yayansa duk sun yi siyasa.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
A labarin nan za a ji cewa an samu gagarumin sauyi a jihar Kebbi inda APC ta sanar da sabon abokin takarar gwamna Nasir Idris a maimakon mataimakinsa na yanzu.
Jam'iyyar APC ta Osun na nazarin sakamakon zaɓen gwamna na 2026, yayin da jam’iyyar ke tunanin kai ƙara kotun zaɓe domin ƙalubalantar sakamakon zaben.
A labarin nan, za a gano abin da Kwankwaso ya fada game da tsofafin abokan siyasarsa, Abdullahi Ganduje, Ibrahim Shekarau da Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar Accord ya lashe zaben wa’adin biyu a jihar Osun da kuri’u 511,067, yayin da Bola Oyebamiji da APC suka sha kaye.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda karfin siyasarsa da ta Peter Obi za su girgiza dukkanin yan adawa a zaben 2027.
Siyasa
Samu kari