Shugaban karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, Abubakar Umar Faru, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce sojoji na bukatar manyan makamai.
Shugaban karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, Abubakar Umar Faru, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce sojoji na bukatar manyan makamai.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gana da shugabannin ADC na jihohi bayan shigarsa jam’iyyar, ya nemi masoyansa su yi rajista gabanin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu jiga-jigan ADC sun shiga matsala bayan an samu gagarumin sabani a tsakanin masoya Atiku Abubakar da Babachir Lawal.
Gwamna Adeleke ya bayyana cewa rikicin cikin gida da ke addabar PDP a matakin kasa ne ya sa ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar, ya gode da damar da ya samu.
Shigaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba da shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe a fadar gwamnati da ke Abuja.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya sake jaddada matsayarsa kan yin takarar shugaban kasa a zaben 2027. Amaechi ya ce bai yin takara don zama mataimaki.
Sanata Natasha Akpoti ta bukaci Osita Ngwu daga jihar Enugu ya bude dandalin WhatsApp na majalisar dattawa sannan ya dawo da sharhin da ya goge na ta.
Kungiyar Kwara Inclusion Advocates (KIA) ta sake kiran a samu gwamna Kirista a Kwara a 2027, tana cewa tsarin mulki ya daɗe yana fifita bangare ɗaya.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam'iyyar APC ta jefa 'yan Najeriya cikin wahala. Ya ce ADC ce zabin da suke da shi.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya ce ya ce juyin mulkin Guinea Bissau ya fi masa zafi a kan kayar da shi zabe da Buhari ya yi a 2015.
Siyasa
Samu kari