Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana kuri'un da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai samu a zaben 2027. Ya ce bai da adawa a jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala a ke jayayya da tsagin David Mark ya zargi waɗansu daga cikin ƴan jam'iyyar da ya kura yan haɗaka da ƙoƙarin sauya hukuncin kotu.
Sanatan Yobe ta Kudu, Ibrahim Mohammed Bomai, ya yi watsi da ɗan takarar gwamna da wasu shugabannin APC da Gwamna Mai Mala Buni suka mara wa baya a jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta dawo da shugabannin ADC karkashin jagorancin David Mark a shafinta na yanar gizo bayan hukuncin Kotun Koli.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce hukuncin Kotun Koli ya kawo ƙarshen rikicin cikin PDP, yana tabbatar da cewa jam’iyyar yanzu tana da shugabanci guda ɗaya kacal.
Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Wasu manoma a jihar Neja sun sayawa mai girma gwamna, Mohammed Umaru Bago da dan Majalisar tarayya fam din sake neman takara a inuwar APC a 2026.
Siyasa
Samu kari