Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya fito ya yi magana kan wasu rahotannin da ke cewa zai hakura da takara a zaben 2027.
Tsofaffin tsagerun Neja Delta sun nuna goyon bayansu ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Sun bayyana cewa Tinubu ya yi abin a zo a gani.
A watan Yuni, 2025, shugaban APC na mazaba ya mutu a wurin taron raba kudin da masu sauya sheka suka bayar, matar marigayin ya musanta jita-jitar da ake yadawa.
Wani jigo kuma daya daga cikin jagororin tafiyar Kwankwasiyya a Gobirawa da ke Dala, Alhaji Amadu Danfulani ya sauya sheka daga NNPP zuwa jam'iyyar APC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce zai iya hakura da takara a zaben 2027 idan wani matashi ya kayar da shi a zaben fitar da gwani.
A labarin nan, za a ji yadda hadimin Shugaban Kasa, AbdulAziz AbdulAzizi ya dura a kan hadakar 'yan adawa da shirin da su ke yi gabanin zaben 2027.
Sabon Sarkin Ibadan, Oba Rashidi Ladoja ya karbi bakuncin Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai a fadarsa inda ya tabbatar musu da cewa a yanzu shi ba dan siyasa ba ne.
Atiku, Obi da Amaechi sun shiga hadakar adawa a karkashin ADC domin kifar da Tinubu a 2027, amma jam’iyyar na bukatar hadin kai, tsari da wasu dabaru biyu.
Sanata Barau Jibrin ya karbi tarin 'yan NNPP da Kwankwasiyya zuwa APC. Sun fito daga Mutanen kananan hukumomin Bagwai da Shanono sun yasar da jar hula.
Siyasa
Samu kari