Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa gwamnonin sun sanar da uzurorinsu wanda ya sa ba su halarci zaman tantancewar ba.
Jam’iyyar SDP mai adawa a Najeriya ta amince da Adewole Adebayo a matsayin dan takararta na shugaban kasa a zaben 2027 bayan taron kasa a Bauchi.
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya sanar da cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na ƙato bayan ƙato idan har masu neman takara ba su yarda da sulhu ba.
Gwamnatin Kebbi ta zargi tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, da munafuncin siyasa bayan bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna karkashin jam’iyyar ADC.
A yayin da ake tunkarar zabukan shekarar 2027, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu gwamnoni da suka taba mika mulki ga mataimakansu bayan wa'adinsu ya kare.
Mai neman takarar gwamnan jihar Gombe karkashin inuwar jam'iyyar APC, Farfesa Isa Ali Pantami, ya yi gargadi ga jam'iyya mai mulki kan zaben 2027.
Ƙungiyar TMG ta soki kalaman Isa Ali Pantami kan zaben 2027, tana gargadin cewa irin wadannan furuci na iya haddasa tashin hankali da barazana ga dimokuradiyya.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya yi magana kan gudanar da zaben fitar da gwani. Ya bayyana cewa a shirye APC ta ke ta gudanar da zaben fitar da gwani na gwamna.
Tsohon babban lauyan gwamnatin tarayya kuma tsohon Ministan tarayya, Abubakar Malami, ya shiga takarar gwamnan jihar Kebbi a inuwar jam'iyyar ADC.
Siyasa
Samu kari