Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin kama Prince George Buchi Nwabueze tare da dakatar da sakatarorin dindindin uku bayan gano wata hukumar bogi.
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin kama Prince George Buchi Nwabueze tare da dakatar da sakatarorin dindindin uku bayan gano wata hukumar bogi.
Hadimin Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya ce an hana Davido yin wasa a Edo har zuwa ƙarshen wa’adin gwamnan, yayin da rikicinsu ya ci gaba da ƙara zafi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Muhammad Inuwa Yahaya da ke shugabantar kungiyoyin gwamnoni a yankin ya jagoranci bude sakatariyarsu a jihar Kaduna.
Jam'iyyar adawa ta APM ta yi ikirarin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta tara fiye da Naira tiriliyan 20 na tallafin mai da ya cire tun hawansa mulki.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta lissafo wasu daga cikin manyan ayyukan da ta ke ganin za su ba Tinubu kuri'a a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi magana da lauyoyi musamman a kan rawar da za su taka wajen tabbatar da nasarar zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya ki sanya hannu kan wasu kudurori da Majalisar Tarayya ta amince da su, inda ya bayyana cewa kudurorin suna dauke da kura-kurai na tsarin mulki
A labarin nan, za a ji cewa hadimin gwamnan jihar Kaduna, Muyiwa Adekeye, ya yi martani ga zargin cewa an yi ganawar siyasa da Nasir El-Rufa'i a asibiti.
A labarin nan, za a ji ccewa Hajiya Naja'atu Bala Muhammad na fuskantar turjiya daga sauran yan jam'iyyarsu ta ADC bayan ta rushe shugabancinta a Kano.
Jam’iyyun siyasa sun tsananta loda sunayen ‘yan takararsu zuwa tsarin INEC kafin wa’adin 11 ga Yuli, yayin da wasu ‘yan takara ke sa ido kan bayanansu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ya zama wajibi jam'iyyar PDP ta gina kanta a cikin gidan kafin ta fara tunanin karbe mulkin Najeriya a zabe.
Siyasa
Samu kari