Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Tsohon kwamishinan ayyuka a jihar Kano a lokacin Ganduje, Mu'azu Magaji ya yi magana kan zargin matar Abdullahi Ganduje da sace kudin jihar Kano har N20bn.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta nuna goyon bayanta ga Gwamna Siminalayi Fubara na jihar. Jam'iyyar karkashin jagorancin Emeka Beke ta ce lokacin siyasa ya kare.
Za a ji Sanatan Kano ta Kudu karkashin jam'iyyar NNPP, Kawu Sumaila ya ce yana karbar Naira miliyan 22 a matsayin albashi da kudin gudanarwa a duk wata.
Shugaba kuma jagoran matasa a tafiyar Kwankwasiyya, Abdulrahaman Mai Kadama ya fice daga tafiyar Abba Kabir Yusuf, ya ajiye mukaminsa zuwa APC a Kano.
Tsofaffin shugabannin Najeriya, Muhammadu Buhari, Goodluck Jonathan da sauransu sun yiwa Shugaba Bola Tinubu alkalanci bayan ya shafe wata 14 yana mulki.
Sanata Muhammad Ɗanjuma Goje ya yi nasara, kotun ɗaukaka ƙara a Abuja ta tabbatar da shi ɗan APC, ta ci tarar jam'iyya mai mulkin jihar Gombe N200,000.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya caccaki Charles Orie kan ikirarin murabus a gwamnatinsa inda ya ce daman can wa'adinsa ya kare kafin ya sanar da murabus din.
Gwamnatin jihar Katsina ta yabawa Shugaba Bola Tinubu kan nadin 'yan jihar Katsina mukamai daban-daban wanda ake ganin na daga cikin salon sakawa Muhammadu Buhari.
Rigima ta fara dawowa sabuwa a jihar Edo bayan Kwamared Philip Shaibu ya sanar da duniya cewa ya koma bakin aiki a matsayin mataimakin gwamnan jihar.
Siyasa
Samu kari