Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa a majalisar dattawa, Sanata Ned Nwoko, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce ya gamsu da manufofin Tinubu.
Malam Dikko Umaru Radɗa ya kara kassara jam'iyyun adawa a Katsina, ya karbi dubban masu sauya sheka zuwa APC, ya ba da umarnin jawo su cikin harkokin gwamnati.
Ana ta magana kan takarar gwamna na Seyi Tinubu a jihar Lagos inda jigon APC, Joe Igbokwe ya ce kira na amincewa da lamarin zai kawo rarrabuwa ne kawai.
Masanin siyasa a Najeriya Farfesa Bolaji Akinyemi ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan yin fito na fito da shugaba Donald Trump na Amurka don kare martabar Najeriya
Sheikh Murtala Bello Asada ya koka kan salon mulkin Bola Tinubu inda ya yi addu'ar Allah ya tarwatsa azzaluman shugabanni da ke lalata yankin Arewa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an gagara samun nasarar shawo kan rikicin cikin gida na PDP yayin da ake hasashen shakku kan taron kwamitin zartarwa ta NEC.
Sanatan Kwara ta Tsakiya na jam'iyyar APC, ya yi magana kan jita-jitar cewa ya shirya ficewa daga jam'iyyar. Salihu Mustapha ya ce ko kadan babu batun hakan.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa babu tantama dukkan mutane jihar za su sake ba shugaban ƙada, Bola Tinubu kuri'unsu a zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta lashe kananan hukumomi 16 cikin 18 da aka fadi sakamakonsu a jihar Ondo, yayin da PDP ta jaddada aniyarta na kin shiga zaben ciyamomin.
Siyasa
Samu kari