An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
Kungiyar PIG ta duba halin da ake ciki a yanzu, ta yi hasashen yadda zaben 2027 zai kaya tsakanin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar da Peter Obi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa bai dace a rika maganar sake goyon bayan Bola Tinubu ya sake neman takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Gamayyar ƙungiyoyin matasan Arewa ta Tsakiya sun bayyana Dr. Gbenga Olawepo-Hashim a matsayin ɗan takarar shugaban kasar da za su marawa baya a 2027.
Karamin ministan tsaro, Dr. Bello Matawalle ya tura sako na musamman ga Gwamna Dauda Lawal kan shiga jam'iyyar APC inda ya ce ta masu hangen nesa ne.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Goodluck Jonathan da tsofaffin shugabanni biyu sun matsa wa Bola Tinubu lamba don dawo da Gwamna Siminalayi Fubara.
'Yan APC a Osun da Anambra na nuna damuwa da ganawar Ademola Adeleke da Charles Soludo da Shugaba Bola Tinubu, suna zargin hakan na iya barazana ga jam'iyyarsu.
Jam'iyyar PDP ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya rage kudin man fetur da kudin lantarki. PDP ta ya 'yan Najeriya murnar zuwan babbar sallah a Najeriya.
Wasu daga cikin ministocin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, sun fara tattara 'yan komatsansu daga jam'iyyar APC. Akwai yiwuwar wasj da yawa za su kara ficewa.
Bayan komawarsa APC, Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya fadi dalilansa na komawa jam'iyyar saboda Bola Tinubu tun lokacin da yake gwamnan Lagos.
Mai martaba sarkin Iwo, Oba Abdulrasheed Akanbi ya roki 'yan Najeriya su goyi bayan Bola Tinubu a 2027. Sarkin ya ce Tinubu ya kawo gyara sosai a Najeriya.
Siyasa
Samu kari