Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bisa dawo da sabon samfurin biyan tallafin man fetur a Najeriya.
Kimanin magoya bayan jam'iyyar APC daga mazabar Ondo ta tsakiya a jihar Ondo ne suka sauya sheka zuwa PDP. Dakta Adeniran Oyebade ne ya jagoranci tawagar.
Wani babban jigon APC, Kwamared Abdulhakeem Adegoke Alawuje ya yi hasashdn cewa ƴan Najeriya ba za su gujewa Tinubu ba a zaben shugaban ƙasa na 2027.
Kotun kolin ta ajiye hukunci kan karar da jam’iyyar adawa ta APC da dan takararta Timipre Sylva suka shigar na kalubalantar nasarar gwamnan Bayelsa Douye Diri.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya musanta raɗe-raɗin takarar shugaban ƙasa a 2027, ya ce wasu ne ke son haɗa shi faɗa da Bola Tinubu.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo da Murtala Ajaka na jam'iyyar SDP.
A yau Litinin 19 ga watan Agustan 2024 Kotun Koli ta fara zaman karshe kan shari'ar takaddamar zaben gwamnan jihar Kogi da Bayelsa da aka gudanar.
Tsohon mai ba Rabi'u Musa Kwankwaso shawara kuma dan majalisar wakilai ya sauya sheka daga NNPP zuwa APC. Sanata Barau Jibrin ne ya karbe su a Abuja.
Fastocin da suka yadu a soshiyal midiya sun nuna cewa Abdullahi Ganduje zai tsaya takarar shugaban kasa, yayin da Uzodinma zai kasance mataimakinsa.
Siyasa
Samu kari