An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
Kungiyar PIG ta duba halin da ake ciki a yanzu, ta yi hasashen yadda zaben 2027 zai kaya tsakanin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Shugaban kwamitin sulhu na jam'iyyar PDP, Bukola Saraki, ya bayyana cewa yana bakin kokarinsa wajen ceto jam'iyyar. Ya nuna cewa za ta farfado nan da 2027.
Mai magana da yawun gwamnan Osun, Olawalw Rasheed ya bayyana cewa zuyarar da iyalan Adeleke su kai wa Bola Tinubu ɓa ta da alaƙa da batun komawa APC.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar SDP a zaben 2023, Umar Ardo, ya samo mafita ga 'yan hadaka kan shirin kifar da Tinubu a 2027.
Kotun sauraron kararrakin zabe a jihar gwamnan Ondo ta tabbatar da nasarar Lucky Aiyedatiwa, ta kuma yi watsi da karar jam'iyyun PDP da kuma na SDP.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yinmaraba da wasu mambobin tafiyar Kwankwasiyya da suka koma jam'iyyar APC a jihar Kano.
Gwamnatin jihar Anambra ta musanta zargin cewa Gwamna Charles Soludo ya tuntuɓi boka don neman nasarar zaɓe da za a yi a ranar 8 ga Nuwambar 2025.
Nyesom Wike ya ce babu wanda ya isa ya kore shi daga PDP. Ya ce zai yi wa Tinubu kamfen a 2027. Ya ce gwamnonin PDP ne neman alfarma wajen Bola Tinubu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai yi sulhu da FSimi Fubara ba sai an saka 'yan majalisar Ribas. Wike ya ce Fubara kamar da ne da ya juya baya wa ubansa.
Tsohon hadimin shugaba Jonathan Rueben Abati ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan hulda da Nyesom Wike. Ya ce Wike zai iya zagi da cin mutuncin Tinubu a gaba.
Siyasa
Samu kari