Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya sanar da shirye-shirye na yin ritaya a matsayin malami a cikin Onitsha, da nufin zama abin koyi da inganta darajar ilimi.
Bayan Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya gana da Bola Tinubu a Lagos, kungiyar APC ta Arewa ta Tsakiya ta sake gayyatar gwamnan ya fice daga PDP.
Shugaban Bola Tinubu ya sanar da nadin shugabannin manyan hukumomi a ranar Juma’a, 24 ga watan Janairu. Legit.ng ta yi karin haske kan 'yan siyasar Kano da aka nada.
Kungiyoyin matasan Neja Delta sun bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu nasara cikin sauki a 2027. Kungiyoyi sama da 20 ne suka fadi haka.
Dele Momodu ya bayyana cewa zabukan fitar da gwani da kuma katsalandan da APV ke yi wa ƴan adawa ne suka hana jam'iyyar PDP zaman lafiya tun asali.
Bayan rasuwar yayan Gwamna Seyi Makinde ya rasu, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya jajanta masa kan babban rashi da ya yi a yau Juma'a.
Dan majalisar Amurka, Andy Ogles ya bukaci a ba Donald Trump damar wucewa a wa'adi na uku domin kawo cigaba. Majalisa ta yi muhawara a kan lamarin.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi wankin babban bargo ga ministan Abuja, Nyesom Wike inda ya ce ya mayar da aikin minista hayaniya da hargowa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karbi bakuncin tsohon gwamnan Kogi, Alhaji Yahaya Bello a gidansa da ke birnin Tarayya a yau Alhamis 23 ga watan Janairun 2025.
Siyasa
Samu kari