Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Wasu yan daba da ake zargin yan APC ne sun farmaki dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka bayan hukuncin Kotun Koli a birnin Tarayya Abuja.
Bayan kai ruwa rana a shari'ar zaben gwamnan jihar Imo, kotun kolin Najeriya ta kori ƙarar jam'iyyar LP da ɗan takararta, ta tabbatar da nasarar Gwamna Uzodinma.
Bayan yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Bayelsa, Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Usman Ododo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Kogi.
Kotun kolin Najeriya ta kori ƙarar da tsohon ƙaramin ministan man fetur ya shigar yana kalubalantar sakamakon zaben Bayelsa, ta tabbatar da nasarar Douye Diri.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da kokarin lalata kasar nan, amma kamfanin NNPCL ya musanya haka.
Masu zanga zanga a Jigawa sun bukaci gwamna Umar Namadi ya sauke kwamishinan noma na jihar, Muttaka Namadi daga karamar hukumar Ringim kan rashin yin aiki.
Mutanen yankin ƙaramar hukumar Ringim a jihar Jigawa sun yi zanga-zanga a kofar shiga gidan gwamnatin jihar jiya Alhami, sun nemi a tsige kwamishina.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I.Jibrin ya tarbi babban jigon PDP na Kano wanda ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Korarrun shugabannin jam'iyyar APC a jihar Benue sun garzaya gaban kotu. Shugabannin sun kai karar Abdullahi Umar Ganduje saboda kin bin umarnin kotu.
Siyasa
Samu kari