Sojojin Najeriya sun ce janyewar wasu sojojin Amurka daga ƙasar ba ta nuna cewa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Najeriya da Amurka ya lalace ko ya zo karshe ba.
Sojojin Najeriya sun ce janyewar wasu sojojin Amurka daga ƙasar ba ta nuna cewa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Najeriya da Amurka ya lalace ko ya zo karshe ba.
Kungiyar G-100 ta gabatar da tsarin mulkin shekaru huɗu guda ɗaya domin haɗa kan jam’iyyun adawa da kayar da Tinubu a 2027, yayin da ADC ta soki Atiku.
Ministan sadarwa a mulkin Buhari, Adebayo Shittu ya yi gargadi kan batun ajiye Kashim Shettima a 2027. Ya ce APC za ta shiga rudani idan aka ajiye Shettima.
Kungiyar APC a Arewa ta Tsakiya ta zargi Gwamna Babagana Zulum kan abin da ya faru a Gombe inda ta bukaci ya nemi afuwa bayan hari kan Abdullahi Ganduje.
Bayan samun hatsaniya a Gombe, kungiyar jam'iyyar APC daga Arewa ta Tsakiya ta bayyana goyon bayansa ga shugaba Bola Tinubu da Dr. Abdullahi Umar Ganduje.
Mataimakin shugaban APC na Arewa maso Gabas, Mustapha Salihu ya bayyana cewa bisa tsari, Shugaba Tinubu ke da ikon zaɓen wanda zai zama abokin takararsa a 2027.
Mukaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum.ya karyata labarin da kw yawo cewa ya gama shirin sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Tsohon hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Aliyu Audu, ya bayyana cewa zai yi aiki tukuru don ganin an kawo karshen mulkinsa a zaben shekarar 2027.
Jam'iyyar APC a yankin Kaduna ta Arewa ta bayyana goyon bayanta ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ta kuma goyi bayan Uba Sani.
Hadimin shugaban APC, Oliver Okpala ya yi magana kan harin da wasu 'yan jam'iyyar suka kai wa Abdullahi Umar Ganduje a jihar Gombe kan Sanata Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta bayyana mamakin yadda ake yayata hatsaniyar da ta faru a jihar Gombe, inda aka yiwa Abdullahi Umar Gnaduje ihun bama yi.
Siyasa
Samu kari