Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Sanata Samuel Anyanwu da Sunday Ude-Okoye sun yi 'yar arangama kan kujerar sakataren PDP na ƙasa a wurin taron ƴan majalisar amintattu watau BoT.
Dogara ya ce Bala Mohammed ya samu tallafin kudi daga hannun Wike a 2018, amma yanzu yana cin amanarsa. Tsohon shugaban majalisar ya fadi abin da ya faru.
Peter Obi ya ce yana maraba da hadakar 'yan adawa domin tunkarar APC a zaben 2027. Ya ce dole hadakar ta kasance domin ceto Najeriya daga kuncin rayuwa.
Yan mazabar tarayya ta Dala a jihar Kano sun fara zaman yadda za a dawo da ɗan Majalisarsu na tarayya, Aliyu Sani Madakin Gini, gida, za su masa kiranye.
APC ta ce zargin Atiku na cewa ana ba jagororin jam'iyyun adawa cin hancin N50m ba shi da tushe. Ta zarge shi da neman mafita daga gazawarsa ta siyasa.
Jam'iyyar APC ta warware maganganun da Nasir El-Rufa'i ya yi kan rashin adalci. APC ta ce Abdullahi Ganduje yana shugabanci na gari a cikin jam'iyyar.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Nasir Ahmed El-Rufai. Ya zargi tsohon gwamnan na Kaduna da yin mulkin kama karya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi magana kan batun da ke yawo na cewa yana shirin barin jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta sauke ɗan majalisa mai wakiltar Talata Mafara. Hon. Aliyu Ango Kagara, ta ayyana kujerarsa a matsayin babu kowa.
Siyasa
Samu kari