Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta gudanar da babban taronta na kasa. Jam'iyyar NNPP ta zabi Ahmed Ajuji a matsayin wanda zai ci gaba da jan ragamarta.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Abia kuma Sanata, Emma Nwaka ya yi murabus daga jam'iyyar inda ya ce ya yi hakan ne saboda wasu dalilai a karan kansa.
Tsohon mai magana da yawun APC ta ƙasa, Timi Frank ya bayyana cewa Allah ne kaɗai zai yanke makomar siyasar Atiku Abubakar a babban zaɓe na gaba.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya ce a ganinsa ya kamata ƴan Arewa su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a zaɓen 2027.
A wannan labarin za ku ji shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa za a gudanar da babban taron jam'iyyar a watan Satumba.
Akalla 'yan Kwankwasiyya 6,000 ne a jihar Kano suka sauya sheka daga NNPP zuwa jam'iyyar APC. Kungiyar 'Na Dikko Dakin Kara' ta gana da Sanata Barau.
Shugaban APC a Najeriya, Abdullahi Ganduje ya ce za su fara rajistar yan jam'iyyar ta yanar gizo da neman hadin kai tsakanin shugabannin jam'iyya da masu mulki.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa sunnshirya tsaf domin mayar da sauran jihohin da ke hannun 'yan adawa su dawo na APC.
Babbar kotun jiha mai zama a Makurɗi ta amince da buƙatar tsawaita umarnin da ta bayat na hana APC rusa kwamitin gudanarwa ƙarƙashin Agaba a jihar Benue.
Wasu daga cikin shugabannin Kwankwasiyya sun koma APC bayan ficewa daga NNPP. Haka zalika yan SDP da PDP sun koma APC a hannun Sanata Barau Jibrin.
Siyasa
Samu kari