Peter Obi ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi wa ’yan Najeriya cikakken bayani kan batutuwan da suka shafi tarihinsa, musamman karatunsa da aka jima ana magana.
Peter Obi ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi wa ’yan Najeriya cikakken bayani kan batutuwan da suka shafi tarihinsa, musamman karatunsa da aka jima ana magana.
Sanata Lamiɗo na shirin barin APC zuwa ADC kafin 2027, yayin da jita-jita ke karfi kan rashin jituwa da jagororin APC a jihar Sakkwato a Arewacin kasar nan.
Wani hadimin gwamnan jihar Yobe a Arewacin Najeriya ya yi murabus daga mukaminsa inda ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC da aka ƙaddamar saboda hadaka.
Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya karyata jita-jitar sauya sheka zuwa ADC da wasu gwamnoni biyar, ya ce ƙarya ce kuma yana mai biyayya ga APC don ci gaban Borno.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana yiwuwar sake tsayawa takarar shugabancin Najeriya a 2027 yayin da ya karɓi wata tawaga a Abuja.
Tsohon shugaban jam’iyyar ADC, Ralph Nwosu, ya ce akwai jiga-jigai bakwai a Najeriya daga kawancen adawa na da sha’awar takarar shugaban kasa a 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umar a Zulum ya ƙaryata cewa zai bar APC zuwa ADC yana cewa makircin 'yan siyasa ne da ke neman tayar da kura ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban karamar hukumar Gumel a jihar Jigawa, Hon. Lawan Ya’u a yau Asabar, 5 ga Yulin 2025, yana da shekara 61 a duniya.
A labarai nan, za a ji cewa jagororin ADC da aka fara yunkurin amfani da ita wajen tabbatar da an kori APC daga mulkin Najeriya na da yaran da ke jam'iyya mai mulki.
Tsohon ɗan takarar gwamnan Kaduna a inuwar PDP, Hon. Isah Ashiru Kudan ya ce a shirye yake ya shiga kowace irin haɗaka don kawo karshen mulkin APC a 2027.
Siyasa
Samu kari