Tsohon Antoni Janar kuma Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bukaci shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ya cire kansa a bincikensa.
Tsohon Antoni Janar kuma Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bukaci shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ya cire kansa a bincikensa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
Kwamishinar hukumar zabe a jihar Edo, Farfesa Rhoda Gumus ta ce ko nawa aka kawo mata na cin hanci ba za ta taɓa karba ba domin kare mutuncinta da take da shi.
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Edo da yanzu haka ke gudana, Monday Okpebholo ya kada kuri'arsa a rumfar zabe mai lamba 001, gundumar Uwessan, Esan.
Dan majalisar wakilan tarayya daga jihar Benuwai, Hon. Terseer Ugbor ya yi barazanar maka Gwamna Alia da gwamnatinsa a kotun kan zargin karyar da suka masa.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai adawa a jihar Edo, Francis Okoye, ya yi hasashen cewa dan takarar APC, Monday Okpebholo ne zai lashe zaben gwamnan jihar.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar NNPP a zaben shugaban kasa na 2023 ya ce jam'iyyar za ta taka rawar gani a zaben 207 yayin da ta dauki matakai tun yanzu.
Gwamnatin Edo karkashin gwamna Godwin Obaseki ta ce wasu miyagu na nan suna yawo a kan tituna da shirin tarwatsa harkokin zaɓe a kananan hukumomin jihar.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana wasu yan siyasar Najeriya a matsayin barayi inda ya ce ya kamata mafi yawansu suna gidan yari.
Ranar Asabar za a yi zaben gwamna a jihar Edo na 2024. Rikicin jam'iyya, karfin APC da LP na cikin abubuwa da za su iya jawo PDP ta fadi a zaben gwamna a Edo.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar APP wadda ta nemi a ba da damar maye gurbin ƴan majalisa 27 da suka sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Siyasa
Samu kari