Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa duk da kamun kafa da ta samu labarin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya na yi, ba ta ta bari ya dawo cikinta ba.
Jam'iyyar APC ta bayyana rashin jin dadin yadda ake samun 'yar tsama tsakanin jigo a cikinta, Nasir El-Rufa'i da gwamnatin tarayya da aka samar da taimakonsa.
Dan majalisar tarayya daga jihar Zamfara, Hon. Sani Jaji ya gargadi Nasir El-Rufa'i da shugaban APC, Abdullahi Ganduje a kan Bola Tinubu da zaben 2027.
Ziyarar da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai ga tsohon Minista a gwamnatin Muhmmadu Buhari, Rauf Aregbesola ya ja hankali kan shirinsa na na zaben 2027.
Yayin da ake ta korafi kan ƙirƙirar sababbin jihohi, Cibiyar Kare (CHRICED) ta zargi APC da amfani da lamarin don yaudarar 'yan Najeriya kan zaben 2027.
Jam’iyyar PDP a Kudu maso Kudu ta shiga rikici kan taro a Benin. Cif Omemu ya kira shugabanni su kauracewa taron, yana zargin an kulla wata makarkashiya.
Rikicin shugabanci a jam'iyyar APC na jihar APC ya kara kamari yayin da aka fara jifaan juna da bakaken maganganu bayan bangaren Autin Agada ya gana da Ganduje.
Bayan shafe watanni uku babu labarinsa, al'umma a jihar Taraba sun bukaci sanin halin da mataimakin gwamna, Alhaji Aminu Alkali ke ciki game da lafiyarsa.
Shugaban bankin AfDB, Akinwumi Adesina ya musanta rahotannin da ke yawo a kafafen watsa labarai cewa yana da niyyar neman zama shugaban kasa a zaɓen 2027.
Siyasa
Samu kari