Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Jam'iyyar LP ta bayyana shirinta na sake tsayar da tsohon gwamnan Anambra, Mr. Peter Obi takarar shugaban ƙasa don kara karawa da Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Kungiyar jam'iyyar APC ta yankin Arewa ta Tsakiya ta yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu alkawarin ruwan kuri'u a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Bisof Isaac Idahosa ya bayyana cewa akwai bukatar INEC ta sake duba yadda ake gudanar da zabe.
Korafe-korafe sun biyo bayan matakin Gwamna Umaru Bago na Niger ya nada tsohon shugaban APC, Jibrin Imam, a matsayin shugaban hukumar zaɓen jihar.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Alhaji Abdulmajid Dan Bilki Kwamanda, ya bayyana nadamarsa kan zabar Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2023.
Babbar jam'iyyar adawa na ci gaba da raba gari da manyan kusoshinta da tsohon muƙaddashin shugaban PDP a Ebonyi ya tattara magoya bayansa suka koma APC.
Shaidan jam'iyyar APC a kotun sauraron karar zaben Edo ya ce an yi tafka magudi a zaben. Ya ce an samu karin kuri'u sama da adadin wadanda suka yi rajista.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta samu karin dan majalisa, Garba Koko, wanda ya ce ya bar jam'iyyarsa ta PDP saboda rikice-rikice da su-ka-ki-ci, su-ka-ki-cinye wa.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya karbi shugabannin NNPP da suka koma APC saboda rashin tabbas da manufofin Kwankwasiyya marasa amfani.
Siyasa
Samu kari