Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
Yayin da gwamnoni ke kokarin lalubo bakin zaren a matakin kasa, jam'iyyar PDP reshen jihar Katsina ta rabu gida biyu. tsagin Lado Ɗanmarke da Inuwa.
Gwamnan jihar Benuwai ya yi shaguɓe ga wasu manyan ƴan siyasa da ke ganin sun isa a jiharsa, ya ce al'umma ce ta zaɓe shi kuma su zai yi wa aiki.
Jihar Edo ta dauki harama yayin da ya rage kwana daya a gudanar da zaben gwamnan jihar, inda tuni hukumar zabe ta ke jan ragamar shirye shiryen zaben.
Yayin da al'ummar jihar Edo ke shirin fita su zabi wanda zai shugabanci su, Legit Hausa ta tattaro maku wasu muhimman abubuwa game da siyasar jihar.
Wata majiya daga hukumar EFCC ta bayyana cewa Yahaya Bello ya sake sulalewa a karo na biyu da taimakon gwamnan Kogi amma har yanzu ana nemansa ruwa a jallo.
Jam'iyyun siyasa 9 da suka hada da RM, SDP, ZLP, APM, ADP, APP, Accord, YPP, da kuma AA sun rutsa tsarinsu tare da marawa Monday Okpebholo na APC baya a jihar Edo.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa jam'iyyar PDP za ta amince da sakamakon zaben gwamnan jihar idan an gudanar da shi bisa gaskiya da adalci.
A ranar 21 ga watan Satumbar 2024 hukumar zaben ta sanar da cewa za a gudanar da zaben gwamna a jihar Edo inda za a ga wace jam'iyya ce za ta yi nasara.
Hasashen wani malamin addini ya nuna wanda zai lashe zaben gwamnan jihar Edo a 2024. Majiyar Legit.ng ta ruwaito cewa malamin ya yi hasashen ana saura awa 48 zabe.
Siyasa
Samu kari