Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Siyasar Arewa ta dauki sabon salo yayin da aka rabu kan yiwuwar sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027, yayin da wasu ke goyon bayansa, wasu kuma na adawa.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya tarbi jiga-jiga jam'iyyar PDP da suka sauya sheka zuwa APC. Ya yi musu alkawarin za a yi musu adalci kamar kowane mamba.
APC na shirin kafa gwamnatin basaja a Kano don sa ido kan ayyukan Gwamna Yusuf, tare da gabatar da rahotanni da shawarwari na inganta tafiyar da mulki.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya gargadi Bola Tinubu kan zaben 2027 inda ya ce dole ya sasanta da Arewacin kasar domin samun nasara.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya caccaki gwamnatin jam'iyyar APC. Ya yi wa 'yan siyasa wankin babban bargo kan sauya jam'iyya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ka da kuri'a a zaben kananan hukumomin jihar Katsina. Dandazon jama'a ne suka fito tarbar jama'a a lokacin da ya fito.
Kungiyar JOD mai goyon bayan Bola Tinubu ta ce 'yan adawa masu shirin haduwa domin yakar Tinubu ba za su yi nasara ba. JOD ta ce 'yan APC na adawa da Tinubu.
Shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajuddeen, ya nada Alan Waka babban mataimaki. Masoya sun taya shi murna, suna addu’a Allah ya ba shi ikon sauke nauyi.
Dr Usman Bugaje ya ce mulkin shugaba Buhari da Bola Tinubu bai tsinana komai ga Najeriya ba. Ya ce APC ta zamo annoba ga Najeriya wajen gaza gyara kasa.
Siyasa
Samu kari