Peter Obi ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi wa ’yan Najeriya cikakken bayani kan batutuwan da suka shafi tarihinsa, musamman karatunsa da aka jima ana magana.
Peter Obi ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi wa ’yan Najeriya cikakken bayani kan batutuwan da suka shafi tarihinsa, musamman karatunsa da aka jima ana magana.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, wasu a Jalingo sun bukaci jam'iyyar ADC ta tsayar da Jonathan takara a 2027 domin sauke Bola Tinubu daga mulki.
Kungiyar matasan Arewa ta ce har yanzun shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na da cikakken goyon bayan ƴan Arewa, ta yi watsi da ikirarim ɗiyar Buba Galadima.
Wasu mambobin ADC uku sun kai kara gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, sun ƙalubalanci naɗin shugabannin rikon kwarya da aka yi kwanan nan.
Jam'iyyar haɗaka watau ADC ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya taka wa muƙarrabansa burki, ta ce da Jonathan ya lalata adawa da APC ba ta hau mulki ba.
A labarin nan, za a ji cewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar gidan iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata, amma manyan APC ba su tarbe shi ba.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba ta da wata fargaba kan hadakar 'yan adawa da ke son kawo karshen mulkin Tinubu a shekarar 2027.
Shafin yanar gizon ADC ya gamu da yawan masu shiga domin yin rajista, lamarin da ya jawo ya lalace sau uku a cikin mako daya. ADC na son zama babbar jam'iyyar adawa.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Ya ce zai fadi jam'iyyar da zai koma.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce kamar yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya faɗa kwanakin baya, sun jin tsoron Gwamna Peter Mbah.
Siyasa
Samu kari