Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Shahararren dan wasan kwaiwayo a Kano, Mustapha Naburaska ya ce zai ci gaba da mutunta Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Abba Kabir Yusuf duk da ya bar jam'iyya.
Wani babban dan adawa a Najeriya ya ce sun fara hada kan 'yan adawa domin tunkarar APC da murya daya a zaben 2027. Za a saka Atiku da Obi a shirin.
Atiku Abubakar ya zargi shugaba Bola Tinubu da kokarin sauya shugabancin majalisar Legas da karfin mulki. Atiku ya yi tir da mamayar majalisar Legas.
Fitaccen jarumin Kannywood, Mustapha Badamasi Nabraska ya sauya sheka zuwa APC bayan fita daga NNPP da Kwankwasiyya a hannun Sanata Barau Jibrin a Abuja.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kogi, Hon. Leke Abejide ya bukaci hadin kan Yarbawa a yankin kan zaben 2027 domin nuna wa Shugaba Bola Tinubu gata.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa tsarin da APC ke kokarin bullo da shi na kafa gwamnatin leken asiri zai tawo tasgaro ga tsarin dimukuradiyyar Najeriya.
Rikici ya barke a Osun yayin da APC da PDP suka yi artabu kan dawowar shugabannin APC. An harbe mutane biyu yayin da aka hana Amotekun da 'yan sanda kai dauki.
Jam'iyyar PDP a Zamfara ta karyata zargin da APC ta yi mata na cewa ta na da hannu a cikin harin da aka kai wa taron da ta gudanar a jihar a ranar Asabar.
PDP a jihar Kaduna ta bukaci dukkanin 'yan majalisarta da su ka yi watsi da jam'iyyar da su gaggauta ajiye mukaman da jaa'a su ka zabe su a kai a imuwar jam'iyyar.
Siyasa
Samu kari