Tsohon Antoni Janar kuma Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bukaci shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ya cire kansa a bincikensa.
Tsohon Antoni Janar kuma Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bukaci shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ya cire kansa a bincikensa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
Rahotanni daga cibiyar tattara sakamakon zaben gwamnan jihar Edo da ke Benin City na nuni da cewa jam'iyyar APC ta lashe zabe a karamar hukumar Esan ta Yamma.
Rahotanni sun bayyana cewa jam'iyyar PDP ta fara samun nasara a zaben gwamnan jihar Edo yayin da hukumar INEC ta fara tattara sakamakon zaben na jiya.
Hukumar zabe ta INEC ta nuna damuwa kan yadda wasu yan siyasa suka cika ofishinta a jihar Edo musamman bayan Gwamna Godwin Obaseki ya dira a ofishin da tsakar dare.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar Edo, Asue Ighodalo ya nuna damuwarsa kan sakamakon zaben da hukumar zabe ta INEC ke sanarwa na wasj rumfunan.
A wannan labarin, za ku ji yayin da aka kammala zaben gwamna a kananan hukumomi 18 na Edo, an fara shirin bayyana sakamakon zaben, inda aka tsaurara tsaro.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ce tana da hurumin soke duk wani sakamakon zabe da aka ayyana ta hanyar tursasawa jami'in tattara sakamako.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya bayyana dalilinsa na ziyartar cibiyar tattara sakamakon zabe ta kasa mai zaman kanta a birnin Benin, babban birnin jihar.
Hukumar zabe ta INEC ta daura sakamakon zaben Edo kashi 98.58% a shafin IREV. Hakan zai taimaka wajen gano APC ko PDP ce ta lashe zaben gwamna a jihar Edo.
Wasu ‘yan bindiga sun sace akwatin zabe a Owan ta Yamma yayin zaben gwamnan Edo na 2024, a cewar jigon jam’iyyar PDP, Barista Godwin Dudu-Orumen.
Siyasa
Samu kari