Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
A ranar Lahadi, 22 ga watan Satumba ne hukumar INEC ta sanar da sakamakon zaben jihar Edo daga kananan hukumomi 18. Jam'iyyar PDP ta lashe zabe a 7 cikin 18.
Bayan shafe awanni ana tattara sakamakon zaben jihar Edo, Hukumar zabe ta INEC bayyana Monday Okpebholo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya yi nasara a zaben.
Yayin da ake dakon sakamakon zaben jihar Edo, Gwamnonin jam'iyyar PDP a Najeriya sun tura sako ga hukumar zabe ta INEC game da yin adalci a zaben.
Jam'iyyar PDP ta bayyana rashin gamsuwa da alkaluman da su ka fito daga kananan hukumomin Egor da Akoko Edo bayan hukumar INEC ta fadi sakamakon su.
Dan takarar APC a zaben gwamnan jihar Edo da aka yi ranar Asabar, Sanata Monday Okpebholo, ya fara hangen nasara a zaben bayan APC ta ba PDP tazarar kuri'u 54,437.
Rahotanni sun bayyana cewa jam'iyyar APC ita ce a kan gaba bayan da hukumar zabe ta INEC ta bayyana sakamakon kananan hukumomi 13 na jihar Edo a ranar Lahadi.
Rahotanni sun bayyana cewa Gwamna Godwin Obaseki ya gaza ba jam'iyyar PDP nasara a karamar hukumarsa ta Oredo a zaben gwamnan jihar Edo da aka gudanar.
Ba a gama tattara sakamakon zaben jihar Edo ba, magoya bayan PDP sun durfafi ofishin INEC da ake tattara sakamakon zaben domin gudanar da zanga-zanga.
Gwamnonin jihohin APC da ke jihar Edo sun fara murna da addu'o'i tun kafin sanar da sakamakon zaben jihar Edo a hukumance yayin da ake cigaba da tattarawa.
Siyasa
Samu kari