Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ba Sanata Sulaiman Hunkuyi mukami a Hukumar Ayyukan Majalisa (NASC) da ke wakiltar Arewa maso Yamma kwanaki biyar bayan komawa APC.
Jam'iyyar APC ta bukaci gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya bayyana wa al'umma wurin da mataimakinsa ya shiga tsawon watanni 3 ba a ji labarinsa ba.
Kungiyar matasan NYFA ta ce rikicin PDP ba zai hana Atiku takara a 2027 ba, ta bukaci shugabanni su hada kai don ceto jam’iyya daga barazanar wargajewa.
Tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan zaben 1993 da ya rusa. Ya ce Abiola ne ya lashe zaben. IBB ya yabi Buhari kan karrama Abiola.
Valentine Ozigbo ya koma APC daga LP, yana neman takarar gwamna a Anambra. Bashir Ahmad ya ce jam’iyyun adawa za su rushe kafin nan da babban zaben 2027.
Ministan tattalin arziki da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba ya warware tsakanin shiyyoyin kasar nan wajen aikin ci gaba.
Bayan hukuncin kotu da kuma rigimar da aka samu kan ikon kananan hukumomi, jam’iyyar APC ta janye daga zaben a Osun da aka shirya ranar 22 ga Fabrairun 2025.
Jam'iyyar APC ta fara gangamin yakin neman zaɓen Gwamna Nasir Idris da Bola Ahmed Tinubu karo na biyu a 2027, ta ce sun cancanci tazarce a kan kujerunsu.
Jam'iyyar PDP ta zargi sufetan ƴan sandan Najeriya ta hannu a yunkurin APC na kashe gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun, ta ce duk abin da ke faruwa makirci ne.
Siyasa
Samu kari