Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Sanata Ned Nwoko daga jihar Delta ya yi biris da tayin da Gwamna Sheriff Oborevwori ya yi masa na mota kirar Land Cruiser sa kuma N10m duk wata bayan komawa APC.
Jam’iyyar PDP ta bayyana cewa babu wani ɗan Arewa mai hankali da zai mara wa APC baya a zaɓen 2027. Yusuf Dingyadi, ya ce ‘yan majalisar PDP sun fi na APC aiki.
Daya daga cikin sababbin Ministoci da aka rantsar, Yusuf Ata ya yi barazanar ficewa daga APC idan har aka bar Abdullahi Abbas a matsayin shugabanta a Kano.
Rashin gayyatar Abba Kabir ko Rabiu Kwankwaso da Kawu Sumaila ya yi zuwa bikin auren 'ya'yansa ya bar baya da kura inda yan NNPP ke zargin zai iya komawa APC.
An ta hasashen ficewarsa daga APC, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake yin magana kan zaben 2027 da kuma hanyar ceto Najeriya daga halin da take ciki.
Yayin da ake ta hasashen hadakar jam'iyyun adawa, Nasir El-Rufai, ya gana da shugabannin PDP a sirrance, abin da ya tayar da jita-jitar ficewarsa daga APC.
Kwanaki ƙadan bayan wasu daga cikin yan PDP sun koma APC a jihar Kaduna, shugabanta, Edward Masha, ya ce daman sun ci amanar jam'iyyar a zaben 2023.
Jam'iyyun adawa sun bayyana cewa suna shiri na musamman domin tunkarar shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Sun ce dole sai sun hadu kafin samun nasara.
Wasu daga cikin mazauna Najeriya sun bayyana cewa sukar 'yan adawa za ta yi tasiri a kan gwamantin Bola Ahmed Tinubu ne saboda gaskiya suke fadi.
Siyasa
Samu kari