Hukumar NSCDC ta tabbatar da cewa a shekarar 2025 kadai, ta kori manyan jami'ai 38 daga aiki bisa aikata laifuffuka da rashin biyayya wanda ya saba wa sokar aiki.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da cewa a shekarar 2025 kadai, ta kori manyan jami'ai 38 daga aiki bisa aikata laifuffuka da rashin biyayya wanda ya saba wa sokar aiki.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawa, Ireti Kingibe, ta shirya komawa jam'iyyar ADC. Ta sanya lokacin da za ta yi rajista.
APC ta ce tana shirye kan zaben kananan hukumomi da za a yi a Kano a ranar 24 ga Oktoba. APC ta bukaci hukumar zabe ta Kano ta mata adalci yayin zaben.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya nemi yafiyar tsohon gwamna, Rashidi Ladoja kan wasu abubuwa da suka faru a baya inda ya ce ba shi da wata matsala da shi.
Ana hasashen jam'iyyar APC za ta taka rawar gani a zabukan jihohin Ondo da Anambra da Osun da Ekiti da za a gudanar kafin babban zaben 2027 mai zuwa.
Bayan fadar shugaban kasa ta sanar da shirin Bola Tinubu na korar wasu Ministoci, yan siyasa da dama sun fara kama kafa tun bayan fitar da rahoton a Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ta hannun ofishin yaɗa labaransa ya yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sa baki a rikicinsa da EFCC.
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta kuma gani wata sabuwar badaƙala kan tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, ta garzaya kotu.
Bayan sanar da sakamakon zaben jihar Edo, shugaban tsagin jam'iyyar LP, Julius Abure ya zargi faduwarsu a zaben kan dan takara, Olumide Akpata da Peter Obi.
Hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa ta ce za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar d Yahaya Bello ya fuskanci shari'a kan tuhumar karkatar da N80.2bn.
Jam'iyyar APGA ta fara aiwatar da shirye-shiryen dakatar da gwamnan jihar Anambra, Chukwuma Soludo. Jam'iyyar APGA na zarginsa da yi mata zagon kasa.
Siyasa
Samu kari