Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ce babu sauran abota tsakaninsa da mai ba da shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu da Uba Sani.
Tsohon gwamnan jihar Ƙaduna, Malam Nasiru El-rufai ya bayyaka cewa zai so a samu wani ɗan Kudu ya maye gurbin Bola Tinubu a zaben shugaban ƙasar 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu ne ya canza ra'ayi kan naɗa shi minista amma ba babu laifin Majalisa.
Ministan ayyuka, Injiniya Dave Umahi ya bayyana cewa ba makawa sai shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu nasara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Sanata Nwoko ya fice daga PDP zuwa APC, lamarin da ya jawo aka bukaci kotu ta kwace kujerarsa, sannan ta umarci INEC ta gudanar da sabon zaɓe cikin kwanaki 60.
Dan majalisa mai wakiltar Rano, Kibiya da Bunkure a majalisar wakilai, Kabiru Alhassan Rurum ya yi watsi da dakatarwar da aka yi masa daga jam'iyyar NNPP.
Tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar LP kuma jigon APC a Bayelsa, ya bukaci ƴan uwansa ƴan jam'iyya su daina sukar Gwamna Douye Diri saboda alaƙarsa da Tinubu.
Kungiyar APC a Kudu maso gabas ta gargadi shugaba Bola Tinubu da ya sake shiri a kan ayyukan tituna a yankin domin kaucewa barazana a zaben shekarar 2027.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya karbi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon gwamnan jihar Edo bayan ya lashe zaben 16 ga watn Nuwamba, 2024 karƙashin APC.
Siyasa
Samu kari