Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Bayan matsin lamba daga ƴan majalisar wakilai, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da ba kakakin majalisa Tajudeen Abbas lambar girma ta GCON.
Gwamna Godwin Obaseki na Edo ya caccaki mataimakinsa, Philip Shaibu kan fitar da sanarwa inda ya ce ba shi da wannan iko saboda shi ba mataimakin gwamna ba ne.
Kwamitin zartaswa na PDP a gundumar Ogudu Okwor, ƙaramar hukumar Onitcha ya dakatar da mataimakin shugaban jam'iyya na ƙasa shiyyar Kudu maso Gabas.
Lamarin zaben kananan hukumomi a Ribas ya dauki sabon salo, inda Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya ce zai iya rasa ransa da ya bari a yi na daidai ba.
Tsohon shugaban APC ya ce sun yi magudin zabe a jihar Rivers. Tsohon shugaban jam'iyyar ya ce ya fadi haka ne domin hana mutane magudin zabe a halin yanzu.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kano da ke wakiltar Tudun Wada/Doguwa, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya mayarwa Rabiu Musa Kwankwaso martani kan zaben 2027.
Wasu dandazon matasa sun maida ƴan sandan da aka tura ofishin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Ribas yayin da ake shirin zaɓen kananan hukumomi.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya magantu kan amincewa da tayin zama mataimakin Peter Obi inda ya ce dole akwai sharuda.
Wasu mazauna jihar Ribas sun bijirewa ruwan sama inda su ka tsunduma zanga-zanga kan yunkurin hana gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar da za a yi gobe.
Siyasa
Samu kari