An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Shugaban majalisar dattawa, Godwill Akpabio ya sha alwashin shirya gangami na musamman domin tarbar Gwamna Otti idan ya amince zai ka jam'iyyar APC.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Legas ta yi gamo da koma baya bayan dan takararta na gwamna ya fice daga jam'iyyar. Dr Olajide Adeniran ya fadi dalilinsa.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta bai wa Gwamna Sim Fubara wa'adin awanni 48 ya sake gabatar da kasafin kuɗin 2025, an ɗauki wannan matakin ne yau Litinin.
Wani kusa a jam'iyyar APC mai adawa a jihar Kano ya fara shirin ganin ya sulhunta manyan jagororin siyasar Ƙano. Ya bayyana cewa hakan zai taimaki jihar.
Kenneth Okonkwo, tsohon jigon LP ya gana da Atiku don tattauna makomar Najeriya, yana mai cewa yanzu yana duba sabuwar tafiyar siyasa don ceto kasar nan.
Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara, Hon. Aminu Jaji ya karɓi sababbin tuba zuwa jam'iyyar APC da suka hada da tsohon dan takarar gwamna a AAC a zaben 2023.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Malam Nasir El-Rufai. Shehu Sani ya ce tsohon gwamnan ya jawowa APC a asara a jihar Kaduna.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu, ya fito ya gayawa duniya dalilinsa na komawa jam'iyyar APC daga PDP. Ya ce abubuwa sun sauya a yanzi a APC.
Sanata Barau Jibrin ya karbi mawakan NNPP da Kwankwasiyya zuwa APC. Wasu na ganin hakan barazana ce ga Abba Kabir Yusuf da Kwankwasiyya a zaben 2027.
Siyasa
Samu kari