Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
Sakataren APC na ƙasa, Sanata Ajibola Basiru ya bayyana cewa akwao gwamnonin jam'iyyun adawa da dama da suka nuna sha'awar shigowa jam'iyya mai mulki.
Buba Galadima ya ce Alhaji Ahmadu Yaro ne babban mai taimakawa Muhammadu Buhari da kudi har ya samu nasara a 2015. Ya lissafa wadanda suka taimaki Buhari.
Masu rajin kare dimokuradiyya, shugabanni da kungiyoyi sun bukaci a dawo da wa'adin gwamnoni da shugaban kasa da sauransu zuwa shekara 6 babu tazarce.
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaben 2027, shugaban wata kungiyar APC a Bauchi ya sadaukar da motarsa sukutum domin goyon bayan Sanata Kashim Shettima.
Bayan ficewar Atiku Abubakar daga PDP, shugaban riko na PDP, Umar Damagum ya bayyana cewa ficewar Atiku ba sabon abu ba ne, domin PDP ta saba da ganin haka.
PDP ta bayyana shirye-shiryen da take yi na dawo da Peter Obi cikin jam’iyyar, ta ce tana ganin komawarsa zai ƙara mata ƙarfi da yuwuwar nasara a zaɓen 2027.
Tsohon ɗan takarar ADC, Dumebi Ƙachikwu ya bayyana cewa tun a baya, Atiku Abubakar ba ya ƙaunar ɗan Kudu ya karɓi shugabancin Najeriya, ya ce tun 2003.
An fara korafi kan sayen motoci da 'yan majalisar jihar Kebbi suka saya wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da gwamna Nasir Idris domin zaben 2027 mai zuwa.
Marcus Onobun, dan majalisar wakilai ya fice daga PDP bisa dalilin rikicin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar. Ya ce zai sanar da jam'iyyar da zai koma nan gaba.
Siyasa
Samu kari