Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Hukumar zaben jihar Rivers, RSIEC ta sanar da nasarar dan takarar jam'iyyar AA, Adolphus Enebeli a yau Lahadi 6 ga watan Oktoban 2024 bayan zaɓen kananan hukumomi.
Gwamna Sim Fubara na jihar Ribas, a yau (Lahadi) zai rantsar da sababbin zababbun shugabannin kananan hukumomin jihar. An ce za a yi rantsarwar da karfe 4.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Benue ta lashe zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar. APC ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi da kansiloli.
Shugaban kasa Bola Tinubu na shirin yin wani gagarumin sauyi a majalisar ministocin kasar nan inda zai bayyana jerin sunayen ministocin da sababbin ministoci.
Akwai manyan ‘yan siyasar Kano da ke goyon bayan Bola Ahmed Tinubu yayin da hankali ya karkata kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe nan da watanni 28.
Rahotanni sun bayyana cewa jam'iyyar APP da Gwamna Siminalayi Fubara ya tura mutanensa su yi takara a ciki ta lashe kujeru 22 cikin 23 na kananan hukumomin Ribas.
Fitaccen dan gwagwarmaya a yankin Neja Delta, Asari Dokubo ya gargadi rundunar sojoji da yan sanda a jihar Rivers bayan ganin jirgi na shawagi a saman gidansa.
Shugaban hukumar zabe ya sanar da sakamako bayan an yi zaben Ribas. Adolphus Enebeli ya ce jam'iyyar APP ta yi galaba a jihar Ribas a zaben ranar Asabar.
Yayin da ake cigaba da zaben kananan hukumomi a jihar Rivers, ana zargin jami'an tsaro sun kai farmaki kan masu zabe inda suka watsa su a yau Asabar.
Siyasa
Samu kari