Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Tsohon Sanatan Abia ta Kudu, Enyinnaya Abaribe ya bayyana cewa ba zai sauy sheka zuwa APC duk da tururuwar da gwamnoni da manyan yan siyasa ke yi.
INEC ta ce ta kammala shirin gudanar da zaben gwamna a Anambra yayin da ta dauki jami’ai 24,000 aiki. A hannu daya, Yiaga Africa ta yi gargadin raguwar masu zabe.
Tsagin PDP na Abdulrahman ya zabi Mao Ohabunwa a matsayin sabon shugaban kwamitin amintattu domin dawo da adalci, gaskiya, da amincewar jama’a a cikin jam’iyyar.
Naziru Tahir Usman, dan Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya bayyana shirinsa na neman zama gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027, ya ce ya nemi izinin Annabi SAW.
Shugabannin PDP na jihohin Najeriya sun sake jaddada goyon bayansu ga Umar Damgum da mambobin NWC da ke tare da shi, sun ce ba su san wani tsagin Wike ba.
Ga cikakken bayani kan manyan laifuffukan zabe a Najeriya da hukuncin da dokar kasa ta tanada, ciki har da tara har N50m da dauri na shekaru 10 da sauransu.
Yayin da ake shirin zaben gwamnan Anambra a gobe Asabar, mun tattaro muku wadanda suka mulki jihar Anambra daga dawowar dimukuradiyya a 1999 zuwa yau.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar APGA ta yi kane-kane a siyarsar jihar Anambra, inda daga kan Peter Obi zuwa Charles Soludo, ta kwashe shekaru 20 a mulki.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta shirya gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra. Zaben zai gudana ne a ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamban 2025.
Gwamnatin Osun ta karyata rahoton da ke cewa Gwamna Ademola Adeleke na tattaunawa da tsohon gwamna Rauf Aregbesola kan shiga jam’iyyar ADC mai adawa.
Siyasa
Samu kari