Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Gwamna Ademola Adeleke ya gargaɗi Bola Tinubu kan maguɗin zaɓen Osun, yana cewa hakan na iya haddasa rikicin siyasa irin na 1983 idan ba a yi adalci ba
Jigon APC kuma mai neman takarar shugaban kasa, Alhaji Bayero Lawal, ya maka jam’iyyar a kotu bisa zargin hana shi sayen fom din takara a zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji yadda manyan jam'iyyun APC, ADC da sauransu suka shirya nada shugabanni da za su jagoranci kamfen yayin da ake dab da gangamin neman kuria'a.
Wasu jiga-jigan PDP biyu a jihar Gombe sun yi murabus daga jam’iyyar gabanin zaben 2027, amma ba su bayyana dalilan ficewarsu ba daga jam'iyyar mai adawa ba.
Jam'iyyar ADC ta ce Shugaba Bola Tinubu bai cancanci tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 ba, tana mai zargin ya gabatar da takardun bogi ga INEC.
A labarin nan, za a ji yadda ake ci gaba da samun cece-kuce tsakanin Fadar shugaban kasa da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi martani da Sanata Rufa'i Hanga ya fice daga cikinta, tare da mika bayyana cewa ba za su girgiza ba.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yana yin kuskure kan zaben 2027.
Jam'iyyar APM reshen jihar Legas ta bayyana cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ne ya kamata 'yan adawa su tsaida a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Siyasa
Samu kari