Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Fadar Shugaban ƙasa ta yi gargadi cewa wasu ‘yan siyasa na shirin amfani da addini wajen siyasa, suna yaɗa labaran ƙarya kafin zaɓen shekarar 2027.
A labarin nan za a ji cewa bukatar fitaccen dan siyasa a jihar Delta, Omo Agege wanda ya fice daga APC mai mulkin Najeriya ya samu biyan bukata a NDC.
Jam'iyyar APM ta ba Dr. Yakubu Adamu takarar gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027 yayin da gwamna Bala Mohammed zai nemi Sanatan Bauchi ta Kudu a jam'iyyar.
Dan takarar shugabancin Najeriya na AAC, Omoyele Sowore, ya bayyana cewa zai yi amfani da jiragen drones a matsayin Ministan Tsaro idan ya lashe 2027.
Wata kungiyar Kiristoci a jihar Niger ta zargi jam'yyar APC mai mulki da hana Kiristoci shiga zabukan fitar da gwani da ake gudanarwa a fadin jihar yanzu.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi takarar gwamnan Kano a jam'iyyar NDC a 2027, Nasiru Yusuf Gawuna ya yi takrarar Sanata.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya ziyarci Rotimi Amaechi bayan ya doke shi a zaben fitar da gwani
Sheikh Isa Ali Pantami ya fitar da wasikar fita daga jam'iyyar APC da ya ce ya yi tu ranar 19 ga Mayun 026 kafin shiga jam'iyyar adawa ta PDP a Gombe.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar PDP tsagin Tanimu Turaki ta sanar da cewa za a tabbatar da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a matsayin dan takara.
Siyasa
Samu kari