Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Adam Fakai, fitaccen masoyin Bola Tinubu a Kebbi, ya dakatar da tallata ayyukan gwamnatin tarayya, yana mai zargin rashin kulawa da goyon baya daga APC.
Sakataren ADC na ƙaramar hukumar Gombe ya yi murabus tare da komawa PDP domin mara wa Farfesa Isa Ali Pantami baya a takarar gwamnan Gombe ta 2027.
Sanata Mohammed Onawo ya fice daga jam'iyyar ADC zuwa jam'iyyar APM tare da bayyana aniyarsa ta neman kujerar gwamnan Nasarawa a zaɓen 2027 da ke tafe.
Nyesom Wike ya ce Atiku/Amaechi da Obi/Kwankwaso ba za su iya kayar da Tinubu/Shettima ba a zaɓen 2027, yana kare manufofin gwamnatin jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Osun ta shiga fargaba game da zaben da ke tafe bayan ta 'gano' wani shiri da ake yi na daskarar da asusunta.
A labarin nan za a ji yadda jam'iyyar adawa ta NDC ke ganin za ta iya kwarfe gwamnatin Kano a kakar zaben 2027 mai zuwa ba tare da an sha wata wahala ba.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yaba da jarumtar da jagororin Katalika suka yi wajen shaida wa Tinubu matsalolin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wani babban Fasto a Najeriya ya hango kuskuren da NDC ta yi wajen fitar da tsofaffin gwamnoni Peter Obi da Rabiu Kwankwaso takara.
Kotun tarayya ta yi watsi da karar PDP kan neman a kwace kujerar Anthony Attah bayan sauya sheka zuwa APC, tana mai cewa ikon yana hannun majalisar Benue.
Siyasa
Samu kari