Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin Najeriya mai zaman kanta ta ICPC ta shirya tura dakaru zuwa dukkanin sassan Osun saboda zabe.
Danbilki Kwamanda ya yi watsi da dakatar da shi daga APC Kano, yana mai cewa babu wanda ya isa ya kore shi, yayin da jam’iyyar ta ce ba ɗanta ba ne.
Mataimakin Gwamnan Benue Samuel Ode ya ce jihar za ta samar wa Tinubu kuri'u miliyan ɗaya a zaben 2027 tare da ci gaba da ayyukan raya ƙasa a jihar.
Wani jigon APC a Kebbi, Adamu Yahaya (Adam Fakai), ya sanar da janye goyon bayansa ga Shugaba Bola Tinubu, ya zargi shugabannin jam'iyyar da rashin ba shi kulawa.
Isaac Balami ya bayyana dalilan barin Obidient da komawa APC, yana mai cewa Tinubu ya tabbatar masa da kuskurensa kuma ya yaba da sauye-sauyen gwamnati.
Mawaki Davido da Bashir Ahmad sun yi musayar kalamai a X kan kuri'un APC da nadin Grammy, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce kafin zaben Osun na 2026.
KNN ta bayyana shirinta na dakile sayen ƙuri'u a Kudu maso Gabas da ƙarfafa fitowar masu zaɓe, ta sake yin alkawarin samar da kuri'u miliyan biyar ga Obi/Kwankwaso
Kungiyar NACOMYO ta ce Kiristoci sun fi cin gajiyar nade-naden mukamai a gwamnatin Tinubu, tare da kare tsarin takarar Musulmi da Musulmi na 2027.
Sanata Orji Kalu ya ce zai fice daga APC idan Tinubu ya ci mutuncin Cocin Katolika, tare da kare bishop-bishop da bayyana matsayarsa kan tattalin arzikin Najeriya.
Siyasa
Samu kari