Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan jam'iyya mai mulki ta APC sun roki Gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang da ya gaggauta sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya ce taron PDP na nan daram duk da rashin amincewar Nyesom Wike da magoya bayansa a Ibadan, jihar Oyo.
A labarin nan, za a ji yadda jagororin PDP biyu suka bayyana mabambantan ra'ayoyi a kan babban taron jam'iyya da ke tafe a ranar Asabar a jihar Oyo.
Dan jam'iyyar APC a jihar Kano, AA Zaura ya ce ba wanda ya ke ba 'yan adawa kudi su sauya sheka zuwa APC. Ya yi magana ne yayin da ake cewa ana sayen 'yan adawa.
'Yan majalisar wakilai na jam'iyyar NNPP sun fito sun yi bayani kan jita-jitar da ke cewa suna shirin sauya sheka daga jam'iyyar zuwa wasu jam'iyyu.
Gwamna mai ci, Charles Soludo na jam’iyyar APGA a jihar Anambra ya samu kuri’u 422,664 inda ya doke manyan yan adawa a zaɓen da aka gudanar a karshen makon jiya
Manyan kusoshin APC da suka hada da shugaban jam'iyyar Nentawe Yilwatda, Abdullahi, Ganduje da Sanata sun halarci sauya shekar 'yan majalisar NNPP zuwa APC.
Gwamna Charles Soludo ya sake lashe zaben Anambra karo na biyu da kuri’u 422,664,. Legut Hausa ta zakulo dalilai 7 da suka taimaka Soludo ya samu tazarce.
Tsohon gwamnan jihar Kwara kuma tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki, ya bada shawara kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP.
Siyasa
Samu kari