Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ke gabanta kan rikicin shugabancin jam'iyyar PDP wadda ta kasance babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Akwai alamun da ke nuna cewa wasu daga cikin ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za su yi murabus daga mukamansu. Ministocin za su sauka kan wasu dalilai.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi, ya shiga jam’iyyarADC a hukumance yayin da ake tunkarar zaben 2027, bayan ya yi rajista a yankin Ubima a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da jerin jam'iyyun da za a fafata da su a zaben gwamnan Osun dake tafe.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NNPP ta ja kunnen majalisar dokokin Kano tare da ba ya shawara game da shirin tsige Mataimakin Gwamna, Aminu AbdulSalam Gwarzo.
Matakan tsige gwamna ko mataimakin gwamna a Najeriya bisa sashi na 188 na kundin tsarin mulki, tun daga gabatar da tuhuma har zuwa kaɗa ƙuri'ar ƙarshe.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson, ya fice daga PDP zuwa NDC, yana nuna damuwa kan lalacewar jam’iyyar a cikin taron manema labarai.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hasashen dan siyasan da zai maye gurbin Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo idan aka tsige shi a matsayin mataimakin gwamna.
Siyasa
Samu kari