Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi kira ga 'yan adawa da su zama tsintsiya madaurinki daya don kwace mulki a hannun APC.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bukaci a kori wasu mutane da suka fito suka yi adawa da manufofin jam'iyyar PDP. Ya ce ciki har da Nyesom Wike.
Tsohon shugaban ma'aikata a ofishin shugaban APC na ƙasa, Muhammed Garba ya musanta rahotanni da ke cewa an fara zaman diya da manja tsakanin Tinub[ da Ganduje.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce babu wanda ya dace da takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP kamar tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan.
Fadar shugaban kasa ta caccaki Olusegun Obasanjo inda ta ce nasarorin Bola Tinubu cikin shekara biyu sun fi na PDP daga 1999 zuwa 2007, duk da matsin tattalin arziki
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya roki tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya dawo gidansa da asali watau jam'iyyar PD0 kafin 2027.
Yayin da PDP ke shirin gyara kura-kuranta domin zaben 2027, tsohon mataimakin gwamnan a Najeriya ya jefar da lema bayan sanar yin murabus daga jam'iyyar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu gagarumin goyon baya daga Arewa. ƙungiyoyi sama da 1,000 sun amince da tazarce tikitin Tinubu/Shettima a 2027.
Shugaban majalisar malaman Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce zai yi takarar gwamnan Kano karkashin jam'iyyar ADC. Ya yi magana kan hadakar yan adawa a 2027.
Siyasa
Samu kari