Shugaban kasaz Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
Shugaban kasaz Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
Kungiyar goyon bayan Bola Tinubu ta yi barazanar janye tallafi idan Ali Modu Sheriff ya ci gaba da kasancewa cikin tsarin yakin neman zaben APC na 2027.
Wasu mutane sun kai karar sanatan Kano ta Tsakiya, Rufai Hanga gaban kuliya kan zargin danne masu hakkokinsu na kamfe a 2023, sun nemi diyyar miliyoyin Naira.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta yanke hukuncin dakatar da yunkurinta na suake Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa daga kan mulki, a zaman yau Alhamis.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya caccaki yan jam'iyya mai mulki da haɗa baki wajen amincewa da sabuwar dokar zaɓen Najeriya.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya bayyana cewa bai karbi ko sisin kwabo da sunan ladan sauya sheka daga PDP zuwa APC ba, ya ce bisa ra'ayin kansa.
Tsohon hadimin a fadar shugaban kasa, Dr Hakeem Baba-Ahmed ya yi gargadi da cewa za a samu matsala idan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zarce a zaben 2027.
Tsohon shugaban NIS, Muhammed Babandede, ya shiga APC a Jigawa. Ya ayyana takarar Sanata a 2027 kuma ya bayyana dalilin janyewarsa daga neman takarar gwamnan jihar.
Fastocin PFN a Abia sun shawarci Gwamna Alex Otti kada ya janye daga siyasa bayan wa’adinsa na biyu a 2031, suna mai da hankali kan mabiyan jama'a.
Shugaba Tinubu ya naɗa Gwamna Uba Sani a matsayin Jakadan "Renewed Hope" don jagorantar yakin neman tazarcensa a 2027 da wayar da kan jama'a na APC.
Ana zargin wasu yan daba sun farmaki sakatariyar jam'iyar APC a jihar Ondo inda suka raunata shugabanta da kuma wani jami'in hukumar NDDC yayin harin.
Siyasa
Samu kari