A labarin nan za a ji rundunar yan sandan Najeriya ta gano gaskiyar wanda wasu yan daba da ake zargin na da alaka da kungiyar asiri suka kaia wa hari.
A labarin nan za a ji rundunar yan sandan Najeriya ta gano gaskiyar wanda wasu yan daba da ake zargin na da alaka da kungiyar asiri suka kaia wa hari.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Shugaban jam'iyyar APC, Nentawe Yilwatda, ya yaba wa kungiyar PDP “Rainbow” kan goyon bayan Tinubu, tare da cewa zaben 2027 zai kasance mai adalci.
SERAP ta bukaci ’yan takarar shugaban ƙasa 19 na zaɓen 2027 su bayyana kadarori, basussuka da hanyoyin samun dukiyarsu tare da yin watsi da sayen ƙuri’u.
Ɗan takarar APGA a zaɓen gwamnan Osun, Adesina Adeyemi-Doro, ya janye daga takarar tare da goyi bayan ɗan takarar APC, Bola Oyebamiji, gabanin zaɓen 15 ga Agusta.
Jam'iyyar PDP a jihar Kebbi ta musanta rahoton goyon bayan Gwamna Nasir Idris ko APC a 2027, tana mai cewa jam’iyyar tana nan ɗaya kuma mai zaman kanta.
Zaɓen gwamnan Osun na 15 ga Agusta ya ƙara jawo fargabar rikici, yayin da APC da Accord Party suka ce sun rasa mambobi 18 a lokacin shirye-shiryen zaɓen.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya yi alƙawarin cewa APC za ta bai wa Bola Tinubu cikakken goyon baya da kuri’u a zaɓen shekarar 2027 da ke tafe.
An harbi yaro mai shekaru 12 yayin gangamin jam'iyyar APC a Ilesa, Osun, inda ’yan sanda suka kama Kwamishinan Muhalli domin bincike kan lamarin.
Samuel Ortom ya karyata rahoton cewa shugabannin PDP na jihar Benue na shirin sauya ɗan takarar gwamna na jam’iyyar, Samuel Aondoakaa a zaɓen 2027.
Siyasa
Samu kari