Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya ce ba shi da masaniya a kan yadda aka hada hannu wajen samar da ADC da ke adawa da Bola Tinubu.
Dan majalisar wakilai wanda ke wakiltar wasu mazabobi a jihar Kogi, Leke Abejide ya yi hasashen nasarar Bola Tinubu idan ya yi takara da Goodluck Jonathan a 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na son ganin ta kawo karshen rikicin da take fama da shi. PDP ta amince da bukatun da Nyesom Wike ya gabatar a gabanta.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Sakataren Gwamnatin Muhammadu Buhari, Boss Mustapha ya bayyana matsayarsa kan sauya sheƙa zuwa jam'iyyar adawa ta ADC.
Malamin addinin Kirista a Najeriya, Fasto Bomadi Serimoedumu ya yi hasashen wanda zai dare kujerar shugaban kasa a kasar a 2027 inda Goodluck Jonathan zai yi nasara.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Osun, Sanata Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci manyan 'yan siyasar Arewa da su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya.
Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dage karɓar katin ADC saboda ana tunanin zai sauya tunani kan neman takara a jam'iyyar ADC mai adawa.
Wasu tsofaffin mambobin jam'iyyar APC sun sauya sheka zuwa NNPP a jihar Kano. Sun dai fito ne daga mazabar tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewa zai kawo karshen cin hanci da rashawa idan ya samu nasarar zama shugaban kasan Najeriya.
Siyasa
Samu kari