Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya musanta cewa yana da wnai dan takara da yake goyon bayan don ya gaje shi a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi wasu tone-tone kan dalilin faduwarsa a 2015 inda ya ce ya yi tunanin soke zaben saboda matsalolin na’urar tantancewa.
Shugaban tafiyar Obidients na kasa, Yunusa Tanko, ya bayyana cewa ya kamata tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya marawa Peter Obi baya a zaben 2027.
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta kafa kwamiti kan raba kujerun takara a zaɓen 2027, tana musanta tattaunawa da Peter Obi da Goodluck Jonathan.
Sanata mai wakiltar Benue ta Kudu, Abba Moro ya ce sabanin ra'ayi ne rikicin da PDP ke fama da shi amma jam'iyyar ba ta rabe zuwa gida biyu da zai a sauya sheka ba.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin APC a Kudu masi Yamma sun yi wani zama, inda su ka yanke hukuncin sake zaben Bola Tinubu a kakar zaben 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake samun damar karbe tsarin siyasar jihar Rivers. Ministan ya kafa mutanensa a jam'iyyun APC da PDP.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa, Daniel Bwala, ya ba da tabbacin cewa mai girma Bola Tinubu zai samu kuri'u masu yawa a yankin Kudu maso Gabas.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana kwarin gwiwa da tabbacin cewa Shugaba Bola Tinubu ne zai samu nasara a zaben shugaban kasa na 2027.
Siyasa
Samu kari