Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta caccaki gwamnatin Kaduna da sa jami'an tsaro su sace yan takarar Majalisar Wakilai a mazabar Chikun/Kajuru yau Asabar.
Masani kuma mai yawan korafi kan rashin tsaro a Najeriya, Dr. Sani Abdullahi Shinkafi, ya tsallake yunƙurin kashe shi a birnin Abuja a jiya Juma'a bayan salla.
Jami'an tsaron DSS da yan sanda sun yi nasarar damke wani da ake zargin wakilin PDP dauke da kudi kusan Naira miliyan 30 da ake zaton na sayen kuri'u ne a Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya halarci wani taron gangamin jama'a. Tambuwal ya ce dole ne a hada kai don kifar da gwamnatin APC.
Majalisar wakilai ta yi barazanar hukunta mabanta Ibrahim Auyo idan bai kawo hujja kan zargin cewa ana biyan kuɗi kafin gabatar da kudiri ko ƙudirin ƙuduri.
Kungiyar Yiaga Africa ta bayyana cewa akwai bukatar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi nazari sosai kafin nada wanda zai maye gurbin shugaban INEC na kasa.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027 a Najeriya, shugabar Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Didi Walson-Jack, ta gargadi ma’aikata kan shiga lamarin siyasa.
Jam’iyyar ADC a jihar Ogun ta zargi ’yan sanda da tarwatsa taronta duk da samun izini, ta ce APC na amfani da jami’an tsaro wajen cin moriyar siyasa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bukaci mazauna kananan hukumomin Shanono, Bagwai, Ghari da Tsanyawa su zabi yan takarar NNPP a zaben cike gurbi ranar Asabar.
Siyasa
Samu kari