Amurka na fuskantar ƙarancin makaman Patriot a Turai sakamakon yaƙin Iran, lamarin da ya haifar da damuwa kan ikon NATO na kare ƙasashen Turai daga yiwuwar hare-hare
Amurka na fuskantar ƙarancin makaman Patriot a Turai sakamakon yaƙin Iran, lamarin da ya haifar da damuwa kan ikon NATO na kare ƙasashen Turai daga yiwuwar hare-hare
Tsohon minista, Abubakar Malami ya kaddamar da kwamitin yaƙin neman zaɓen ADC mai mambobi sama da 600 a Kebbi, inda ya buƙaci haɗin kai da kamfen cikin lumana.
Jigo a jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi gargadin cewa gwamnatin jam'iyyar APC na iya kai 'yan Najeriya makura. Ya ce za a iya kawar da ita.
Tsohon hadimin Gwamna Abba Kabir, Hon. Abba Dala ya nuna damuwa kan kashe-kashe da ake yi a Arewacin Najeriya inda ya gargadi sake zaben APC a wani tsohon bidiyo.
Manyan jagororin jam'iyyun hamayya a Najeriya sun bukaci Majalisar tarayya ta fara shirin sake gyara dokar zabe ta 2026, sun ce ba au yarda da wanda aka yi ba.
Kungiyar Kwankwasiyya ta fito ta yi zarge-zarge kan gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf. Ta ce ana cin zarafin 'yan adawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi bayani kan zargin yana yunkurin kashe adawa a Najeriya. Shugaba Tinubu ya ce ba wanda yake tursasawa wajen sauya sheka.
A labarin nan za a ji cewa Kwamishina a gwamnatin Abba Kabir Yusuf Aliyu Isa Aliyu ya bayyana yadda aka amince da rabon mukamai bayan sauya shekar gwamna.
Wata kungiya mai suna Kano Peace Coalition Group ta zargi jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da neman tayar da zaune tsaye a Kano.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa tattaunawarsa da Gwamna Seyi Makinde ta fi maida hankali kan zumunci fiye da batun siyasa.
Rahotannin da aka samu ta bayan fage sun nuna cewa Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa tare da ya majlisu sun fara shirye-shiryen tafiya jam'iyya mai mulki.
Siyasa
Samu kari