Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Tsofaffin yan APC a jihar Akwa Ibom sun fara nuna bacin ransu kan kalaman kakakin Majalisar dokokin jihar, wanda ya ve tikitin yan majalisa 26 na hannunsa.
A labarin nan, za a ji Ministan ayyuka, David Umahi ya shaidawa mazauna shiyyarsa muhimmanci ayyukan Bola Tinubu wajen cigaban yankin, yana neman kuri'a a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya karyata labarin da magoya bayansa suka fitar na cewa ya sauya shiga APC.
Alwan Hassan, wani jigo a jam'iyyar APC ya ce Ministocin Buhari sun samu dama kuma sun yi yadda suka ga dama, ya ce galibinsu kamata ya yi a ce suna gidan yari.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawa, Ireti Kingibe, ta shirya komawa jam'iyyar ADC. Ta sanya lokacin da za ta yi rajista.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da nadin dan uwan Abubakar Malami (SAN) a matsayin shugaban hukumar KEBGIS bayan ya sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ba da tabbacin cewa ba zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ba.
Jam'iyyun siyasa daban-daban na da gwamnoni a jihohin Najeriya. Jam'iyyar APC na kan gaba da mafi yawan gwamnoni. PDP da sauran jam'iyyun adawa na take mata baya.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Siyasa
Samu kari