Politics
Jagoran APc na kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya gana da gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, a babban birnin tarayya Abuja yau.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya gargaɗi takwarorinsa na APC kan kalaman da wasu ke amfani da du game da rikicin shugabancin jam'iyyar APC dake faruwa
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi gaba kuma ta dawo baya, tace har yanzun gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ne shugaban dake jagorantar kwamitin riko.
Gwamna Mala Buni na jihar Yobe, Antoni Janar na ƙasa, Abubakar Malami da kuma gwamnan babban bankin Najeriya za su gana da shugaban ƙasa Buhari a can Landan.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Eƙrufai ya yi ikirarin cewa har yanzun yan Najeriya ba su da zabin da ya zarce jam'iyyar APC kuma mu ke da nasara a zaben 202
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC tace har yanzun lavari kawai take ji amma ba ta samu kwafin sahihiyar takardan hukuncin da Kotu ta yanke ba kan gwamna
Gwamnan jahar Benuwai dake arewacin Najeriya, Samuel Ortom, ya tabbatar da kudirinsa natunbude sanata mai ci, tare da maye gurbinsa a babban zaben 2023 dake taf
Ƙungiyar gwamnonin jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya tace ranar babban taron jam'iyya na ƙasa da aka sanya a watan Maris na nan daram, ba maganar canza wa.
Jam'iyyar APC dake jagorancin ƙasar nan ta yi nasara a zaben maye gurbi da hukumar INEC ta shirya a wasu mazabun jihohin Ondo da Cross River a ranar Asabar.
Politics
Samu kari