Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
An bayyana umarnin hana 'yan kasar waje ci gaba da zama a Sudan saboda a samu damar inganta tsaro bayan barkewar yaki a kasar a shekarar da ta gabata.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin surukin shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje a matsayin hadiminsa na musamman a hukumar kiwon dabbobi.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi sabbin ande-nade masu muhimmanci a gwamnatinsa. An bayyana wadanda suka samu sabbin mukamai a gwamnatin nasa.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin tsohon sanatan Kano ta Tsakiya, Bashir Lado da kuma Baffa Dan Agundi daga jihar manyan mukamai a yau Asabar.
An ruwaito cewa, an ceto wasu adadi cikin wadanda gini ya danne a babban birnin tarayya Abuja. Rahoto ya fadi adadin mutanen da kuma yanayin da suke ciki.
Bidiyo ya nuna yadda Umar Bush ya gamu da Aliko Dangote a fadar shugaban kasa a daidai loakcin da ake cewa ya cika dura ashariya saboda neman suna a intanet.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi fatali da hukuncin Kotun Koli kan ƴancin kananan hukumomi a Najeriya inda ya ce yunwa ya kamata a kawar a wannan lokaci.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kubutar da wasu mutum 57 da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace a dajin Sambisa. Sojojin sun kuma hallaka 'yan ta'adda.
Ana fargabar gobara ta jawo asara mai tarin yawa a fadar Sarkin Kano bayan iftila'in da ya faru a daren jiya Juma'a 12 ga watan Yuli 2024 a fadar da ke Kofar Kudu.
Labarai
Samu kari