Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Jami'iyyar APC mai mulki ta bukaci matasan Najeriya su hakura da zanga zanga da suke ta shirye shiryen farawa saboda matsalolin da zai iya haifarwa ga Najeriya.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya bayyana cewa matsalar rashin tsaro a Arewacin Najeriya ta samu asali ne saboda ayyukan hako ma'adanai ba busa ka'ida ba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige Olufemi Adekanmbi daga mukaminsa na Kodinetan shirin Hydrocarbon Pollution Remediation Project (HYPREP) sa’o’i 48 bayan nadin sa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartaswa FEC a fadar gwamnati da ke birnin tarayya Abuja yau Litinin, 15 ga watan Yuli, 2025.
Shugaban bankin cigaban Afrika (ADB) Akinwumi Adesina ya ce bude boda domin shigo da abinci zai mayar da Najeriya baya sosai ta bangaren harkokin noma.
Babbar kotun jiha da ke zamanta a Kano ta kawo karshen rikicin masarautar Kano, ta yanke hukunci a yau Litinin na haramtawa Sarki Ado Bayero bayyana kansa da sarki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da shirin ba da rance ga dalibai masu karatu a makarantun gaba da sakandire a Najeriya a ranar Laraba.
Rahotanni sun bayyana cewa masu garkuwa da mutane sun sace wasu mazauna yankin Yangoji a birnin tarayya Abuja, bayan sun harbi wani jigon jam’iyyar APC.
Tsohon shugaban karamar hukumar Ungogo, Injiniya Abdullahi Garba Ramat ya ce lokaci ya yi da jama’a tun daga tushe za su mori romon dimukuradiyya.
Labarai
Samu kari