Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar shari'a a Kano ta tabbatar da cewa za ta yi tsayin daga wajen a yi adalci ga Fatima Abubakar da 'ya'yanta da aka kashe.
'Yan sanda sun gano kwarangwal din mutum a cikin kayan fasinja a babbar hanyar Legas zuwa Ibadan; an kama Lawal Ibrahim kan kisan abokin aikinsa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da cafke wani mutum, Sule Gurmu da ya kashe matarsa, Umaima Maiwada a Augie bayan zabga mata kotar fartanya
Mai alfarma Sarkin Musulmi na Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi umarni da a fara fita duba watan Shawwal na 1447 bayan Hijira a 2026.
Shugaban Karamar Hukumar Ilaje, Maurice Oripenaye, ya yi koka kan sace jigon APC, Emorioloye, yayin da 'yan bindiga suka kai farmaki ofishinsa a Ondo.
Rahotanni sun ce wata babbar Kotun Akwa Ibom ta yanke wa Anwanga Effiong Udofia hukuncin kisa ta rataya saboda kashe Aniekan Edet, ɗalibi mai shekara tara.
Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa Shugaba Tinubu ya ba da umarnin dakatar da shirin rijistar mambobin jam'iyyar APC a Kano saboda shirin karbar Abba.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar mana da cewa farashin wasu muhimman kayan abinci ya sake sauka a kasuwannin Babban Birnin Tarayya (FCT), Abuja.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kashe yan ta’adda fiye da 40 a Borno; Air Marshal Sunday Aneke ya tabbatar da nasarar hare-haren Azir da Musarram.
Labarai
Samu kari