Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin kawo ƙarshen biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya daga 2027 domin samar da tsarin da zai dawwama a ɓangaren wutar lantarki.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin kawo ƙarshen biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya daga 2027 domin samar da tsarin da zai dawwama a ɓangaren wutar lantarki.
Dakarun Operation Fansan Yamma sun ceto mutum tara da suka tsere daga hannun masu garkuwa, sun kwato dabbobi 56 da aka sace tare da cafke wanda ake zargi.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 sun kaddamar da gidauniyar yaki da mtsalar tsaro, wacce za ta maida hankali kan muhimman abubuwa domin dawo da zaman lafiya.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Labarin nan yana magana ne a kan rubutun Asia El-Rufai game da tsare tsohon Gwamnan Kaduna da aka yi na tsawon kwanaki 150 ba tare da an yanke masa hukunci ba.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore ya yi alwashin sauya sunayen hanyoyi, ma'aikatu da sauran kadarorin gwamnati da aka sanya wa Bola Tinubu.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
Akalla mutum 13 sun rasa rayukansu a hare-haren da ake zargin 'yan bindiga ne suka kai wasu kauyuka uku a karamar hukumar Sabon Birni da ke Jihar Sokoto.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Kotun Kolin Najeriya ta yi hukunci a shari'ar tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC.
Labarai
Samu kari