Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Kungiyar Fulani makiyaya ta (MACBAN) ta bukaci a kare martaba da kimar kujerar Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III. Ta gargadi gwamnatin Sokoto.
Kungiyar malaman jami’a da aka fi sani da ASUU, ta jawo hankalin jama’a game da abin da ke faruwa a jami’ar SAZU, ana barin makarantar saboda rashin tsarin fansho.
A lokacin da ake kuka kan tsadar rayuwa da farashin abinci, gwamnatin tarayya ta na kokarin sayo jirgin biliyoyi domin fadar shugaban kasa daga kasar waje.
Kwamishinan ƴan sandan jihar Imo, CP Ɗanjuma ya ce rundunarsa ba za ta bari ko ɗaya daga cikin ƴan bindigar da suka kai hari yankin Okigwe ya tsira ba.
Kungiyar malaman jami'a ta Najeriya (ASUU), ta gargadi gwamnatin tarayya kan shirinta na shiga yajin aiki a fadin kasar nan. Ta ba da wa'adin makonni biyu.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bayyana muradin gwamnoni na yanke mafi karancin albashin jihohinsu a matsayin raba kan jama’a da kuma iya kara jefa talauci a kasar.
Matar tsohon shugaban kasa, Patience Jonathan ta ce ko kiranta aka yi ta koma fadar 'Aso Rock' domin gudanar da mulki ba ta bukata saboda wahalar da ke ciki.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba kasar nan za ta shawo kan matsalar tabarbarwar tattalin arziki.
'Yan bindigaar da ake wa taken ba a san ko waye ba sun sake kai hari shingen binciken ababen hawa a birnin Aba, jihar Abia, sun hallaka ƴan sanda biyu.
Labarai
Samu kari