Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar kama mutum buyu da ake zargi da hannu a sace mahaifiyar Dauda Rarara.
Gwamnatin Kano ta yi fatali da ɗaga tutar da aka yi a fadar Nasarrawa wurin da Aminu Ado Bayero ke zaune, ta ce duk burga ce da nufin jan hankalin jama'a.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gwangwaje wani dattijon da gudunmawar kudi har N200,000 domin gyara bangare na gidansa bayan ya nemi taimako a jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta fafata da yan bindiga a jihar sokoto inda ta kashe guda biyar tare da kwato mutane biyu da suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Gudu.
Jam'iyyar NNPP ta kasa ta kalubalanci hukumar EFCC kan binciken Sanata Rabiu Kwankwaso ba tare da hujjoji ba inda ta ce sanatan mutum ne jajirtacce.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan bindiga kusan 100 sun shiga kauyen Dambaza a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara, sun yi garkuwa da mutane akalla 47.
Matsalar da jihohin su ka samu ya samo asali ne da rigingimu da tsofaffin shugabannin jihohinsu. wanda hakan ya jawo matsal wajen gudanar da ayyukansu.
Gwamnatin tarayya ta bijiro da wasu manyan ayyuka da domin rage radadin da 'yan Najeriya ke ji. Ayyukan na karkashin gagarumin aikin gine-gine da tallafawa yan kasa.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa hakiman da suka shigar da kara bayan tsige su sun makara. Kwamishinan shari'a na jihar ne, Barista Nasiru Binji ya fadi haka.
Labarai
Samu kari