Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Masu ibada da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna sun shaki iskar 'yanci. Sun bayyana halin da suka shiga yayin da suke tsare a hannun tsagerun.
Kotu ta yanke wa tsohon MD na BANKIN NEXIM, Roberts Orya, hukuncin shekara 490 a gidan yari kan damfarar N2.4bn. EFCC ta bayyana cewa ta yi nasara a shari'ar.
Hukumar kula da fanshon 'yan sanda ta sanar da cewa wasu jami'ai za su zajiye aikinsu a cikin shekarar 2026. Ta bukaci su gyara takardunsu yadda ya dace.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi zama na musamman domin girmama marigayin Sanatan Enugu ta Arewa, Okechukwu Ezea wanda ya mutu a watan Nuwamba, 2025.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna alhinininsa kan harin ta'addancin da aka kai a jihar Kwara.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gargadi jagoran Iran Ayatollah Ali Khamenei yayin da rikicin kasashen biyu ke kara tsananta a kwanakin nan.
Abokin huldar Jeffrey Epstein, Jide Zeitlin ya ambaci sunayen Ngozi Okonjo-Iweala da kuma Muhammadu Sanusi II a wata liyafa da aka so shiryawa a 2018.
Sarkin Woro ya zargi sojoji da jinkirin kai dauki na sa'o'i 10 da ya kai ga kisan mutum 75 a Kwara; ya ce gazawar DSS na daukar mataki ya janyo wannan masifa.
Shugaba Bola Tinubu ya yi tafiye-tafiye 10 a 2025, yana jawo muhawara, yayin da Muhammadu Buhari ya yi tafiye-tafiye 21 a shekarar 2016 kacal a mulkinsa.
Labarai
Samu kari