Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi wa wata budurwar da aka kashe a Maiguguri adalci bayan kashe ta tana shirin zuwa aure.
NDLEA ta damke Fasto Afolabi Hodonu da matarsa bayan sun gano kilo 11 na tabar wiwi a cikin motarsu a lokacin da suke duba shingen bincike a Legas.
Rikicin Gabas ta Tsakiya na kara tasiri a Najeriya; farashin magunguna ya tashi da 28%, yana janyo yiwuwar karancin magunguna da tashin farashinsu
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana Bola Tinubu a matsayin shugaba mai ƙoƙari, yana roƙon al’ummar Kano su mara masa baya a zaben shekarar 2027.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani matashi a Jigawa, da ake zargi da kona mahaifinsa, lamarin ya haifar da tashin hankali a Kazaure da ke jihar ta Jigawa.
'Yan bindiga sun kashe mutane kusan 15 tare da kona gidaje 50 a kauyukan Nasarawa, a wani harin ramuwar gayya da ya bar baya da babban rashi a jihar Nasarawa.
Likitocin NARD sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Najeriya daga ranar 7 ga Afrilu, 2026, sakamakon dakatar da alawus da gwamnatin tarayya ta yi.
Labarai
Samu kari