Gwamnatin Najeriya ta yi watsi da rahoton da 'yan majalisar Amurka suka hada game da zargin kisan Kiristoci da musguna musu bayan mikawa Donald Trump.
Gwamnatin Najeriya ta yi watsi da rahoton da 'yan majalisar Amurka suka hada game da zargin kisan Kiristoci da musguna musu bayan mikawa Donald Trump.
Babbar Kotun Tarayya a birnin Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya kan gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da ta’addanci wanda ba su halarci kotu ba.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta kama mutane 3,081 da ake zargi da fashi, garkuwa, da daba a 2025, tare da ƙwace makamai da ceto mutane 14, a cewar CP Bakori.
Fusatattun mutane sun ƙona ofishin NSCDC a Dawakin Kudu, jihar Kano, tare da kashe mutane 3 da ake zargi da sata, yayin da jami'an tsaro 3 suka jikkata a hargitsin.
Rundunar tsaron jihar Ondo watau Amotekun ta kama wasu mutane 39 da suka ce sun gudo ne daga yankin jihar Sakkwato, ana zargin sun tsere ne daga harin Amurka.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan Fastoci biyu mabiya darikar Katolika a Mararaba da ke Nasarawa, kusa da Abuja, inda suka daba musu wuka da dare.
Wata uwargida ta kashe mijinta Momo Jimoh Jamiu a Kogi bayan ya kara aure, har ma matar ta haifa masa magaji. Rundunar 'yan sanda na farautar matar da ta tsere.
Sakataren gwamnatin tarayya ya tabbatar da batun aurensa da wata mai suna Zaynab, ya ce rayuwarsada kashin kansa ba ta da alaka da ayyykan gwamnati.
‘Yar majalisa a mazabar Gboko/Tarka, Regina Akume, ta roki mijinta Sanata George Akume da ya dawo cikakkiyar bin addinin Kiristanci saboda shi ne gatansa.
Mata daga Oke-Ode a karamar hukumar Ifelodun a Kwara, sun yi zanga-zangar lumana kan matsalar tsaro da sace-sacen mutane, amma ta rikide zuwa tashin hankali.
Kamfanin rarraba wuta na JED a Gombe ya yi kira ga masallatai da coci coci, injin nika su rika biyan kudin wuta yadda ya kamata da kuma suna yarda ana saka musu mita
Labarai
Samu kari