Aisha Buhari ta ziyarci Atiku Abubakar, yayin da ɗan takarar ADC ya yi magana kan tsadar rayuwa tare da alkawarin gina tattalin arziki mai sauƙa wa ’yan Najeriya.
Aisha Buhari ta ziyarci Atiku Abubakar, yayin da ɗan takarar ADC ya yi magana kan tsadar rayuwa tare da alkawarin gina tattalin arziki mai sauƙa wa ’yan Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari ya sanar da rasuwar gwaggonsa, Hajiya Rakkiya Jibrin, wadda ta rasu tana da shekaru 85 a duniya
FIAP tare da abokiyar aikinta FactCheckAfrica sun shirya wani horo na kwanaki uku domin karfafa rawar da masu fada a aji a kafafen sada zumunta a Kano.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Aƙalla mutum uku sun mutu a cikin masallaci yayin da ‘yan bindiga suka kai hari ƙauyen Tsamaye a Sokoto, inda suka sace mutane tare da kwashe dabbobi da dukiyoyi.
A labarin nan, za a ji irin martanin da likitan tsohon gwamnan Kaduna, Dr. Bello Abubakar ya yi kan zargin ICPC na cewa ya samar da rahoton bogi kan El-Rufa'i.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da fitar da kudade domin gyara filin jirgin sama na kasa da kasa na Malam Aminu Kano (MAKIA) da ke birnin Kano.
DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
Hukumar INEC ta musanta rahotannin da ke cewa ta sauya jadawalin kamfen na zaben 2027, tana cewa jadawalin da ke yawo a kafafen sada zumunta na bogi ne.
Rundunar Sojin Najeriya ta kirkiri rundunoni guda hudu tare da nada kwamandoji domin fadada ayyukan tsaro da karfafa yaki da matsalolin tsaro a fadin kasa.
Rundunar 'yan sandan Abuja ta musanta rahotannin harin da aka ce an kai wa wani kanal a FCT, tana cewa bincike ya tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a Nasarawa.
Labarai
Samu kari