Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Alaafin na Oyo, Oba Akeem Owoade, ya nada Bilaal Akinola a matsayin sabon babban limamin Oyo bayan shekaru biyu da kujerar ta kasance babu mai rike da ita.
A karon farko tun bayan gudanar da zaɓen 2023 a Kano, Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano da tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje sun hadu a jihar.
Adewole Adebayo ya ce Tinubu ya yi amfani da harsashi wajen magance matsalar tsaro ko ya yi murabus, yayin da Amaechi ya ce za a iya doke Tinubu a zaben 2027.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya ce babu wani gwamna ko shugaban ƙaramar hukuma da zai ƙara kuka da rashin kuɗi a mulkin Bola Ahmed Tinubu.
An samu rigima mai zafi a birnin Abuja a yau Talata yayin da sojoji suka hana Ministan Abuja, Nyesom Wike, shiga wani fili da ake rikici a Gaduwa.
Bernard Doro, wanda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada, ya kama aiki a matsayin sabon ministan harkokin jin kai da yaye talauci, ya dauki alkawari.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a majalisar dattawa, Orji Uzor Kalu, ya goyi bayan shugaban kasar Amurka, Donald Trump, kan kashe-kashen da ake yi a Najeriya.
‘Yan bindiga sun tare fasinjoji a hanyar Ayere–Kabba, jihar Kogi, inda suka kashe mutum ɗaya, suka sace wasu, yayin da gwamnati ke cewa tsaro ya inganta da 81%.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaro sun samu nasarar dakile harin da aka kai wa wasu ma'aurata kuma jami'ansu, tare da bai wa Fasto a Abuja kariya daga harin.
Labarai
Samu kari