Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
An samu bayanai game da cewa an fara binciken tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji kan zargin aiki da takardun bogi na makaranta da NYSC da ya yi.
Hukumar tattara kudaden shiga da lura da kasafin kudi (RMAFC) ta kammala tsarin yin karin albashi ga masu rike da mukaman siyasa. Ana jiran amincewa Tinubu.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya wakilci shugaba Bola Tinubu wajen kaddamar da shirin bunkasa tattalin arzikin mata miliyan 25 a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta tabbatar da cewa kisan da Birtaniya ta yi wa wasu ƴan Najeriya a Enugu ya keta hakkinsu na ɗan adam, kuma dole a biya diyyam
Hukumar NEDC da ke Arewa maso Gabas ta kammala gyara kabarin Sir Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi. An gyara muhimman wuraren da ke da alaka da kabarin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Kwara. Shugaba Tinubu ya ce za a hukunta wadanda suka kai harin.
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode, ya nesanta kansa da zargin cewa ya taba alakanta Shugaba Bola Tinubu da kisan wata yar takara a Lagos.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya soki sanatoci kan yadda suka amince da dokar zabe ta 2026. Buba Galadima ya bayyana wayon da suke son yi.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sha alwashin daukar mataki kam harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Kwara. Ta ce za ta zakulo wadanda suka kai harin.
Labarai
Samu kari