Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Gwamna Monday Okpebholo ya biya ma'aikatan Edo albashin watan 13, lamarin da ya sa ma'aikata suka yaba masa domin zai taimaka musu wajen biyan kudin makarantar yara.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Ogun, Hon. Maruf Musa, a ƙaramar hukumar Ogun Waterside.
Gwamnonin jihohin Lagos, Abia, Ogun, Enugu, Osun, Delta, Sokoto, Edo, Bayelsa da Gombena shirin ciwo bashin Naira tiriliyan 4.287 a 2026 kan kasafin kudi.
Majalisar dokokin Rivers ta ki karbar kyautar Kirsimeti ta N100,000 daga Gwamna Fubara, tana mai zargin gwamnan da saɓa wa dokokin kashe kuɗaɗe da kin mutunta su.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar farauto wasu mutane da ake da yaƙinin da su aka kitsa harin bam a masallacin Maiduguri.
Daga 1 ga Janairun shekarar 2026, bankuna za su fara cire ₦50 harajin hatimi (stamp duty) kan duk wata tura kuɗi ta lantarki daga ₦10,000 zuwa sama.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya gayyaci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya shiga jam’iyyar APC a Kano domin ci gaba da ayyukan alheri.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Alhaji Hashimu Dungurawa, ya musanta labarin korarsa daga jam’iyya, yana mai cewa har yanzu shi ne sahihin shugaba.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da kona gidaje masu yawa.
Labarai
Samu kari